Sunday, 20 October 2013
Zanga-zangar
 talakawa saboda neman tabbataccen wani hakki nasu, ko saboda neman 
tunkude wani zalunci a kansu daga shugabanni masu mulkarsu, wani abu ne 
da ake gani yana faruwa daga lokaci zuwa lokaci cikin al'ummai 
daban-daban. 
 
 A wannan makala tamu muna so ne mu dubi mahangar 
Musulunci cikin mas'alar, muna kuma rokon Allah Madaukakin Sarki da Ya 
yi mana jagora ckin abin da za mu fada, Ya kuma amfanar da Al'ummarmu da
 ita.
 
 Farko dai ya kamata a san cewa babu sabani a tsakanin 
Malumanmu cewa: zanga-zangar hayaniya da kone-kone, da kuma wacce a ka 
gina saboda tabbatar da zalunci, irin wannan nau'i na zanga-zanga ba ya 
halatta.
 *****************************
 Amma zanga-zangar lumana 
wacce aka tsara saboda neman wani tabbataccen hakki, ko neman tunkude 
wani tabbataccen zalunci daga shugabanni, ko daga wasunsu, lalle 
malamanmu na Musulunci a wannan zamani sun kasu kashi biyu game da 
hukuncinta.
 
 Kashi na farko suka ce: Zanga-zangar talakawa ba ta halatta saboda abubuwa uku:-
 Na farko: Akwai kamanta kai da kafurai cikin yin ta, domin kafurai ne 
aka san cewa suna daukar yin zanga-zanga a matsayin wata hanya ta neman 
kauda wani munkari, duk kuwa abin da kafurai za su kebanta da shi, to ba
 halal ba ne Musulmi su rika yin shi.
 Na biyu: zanga-zanga na daga 
cikin fararrun al'amura a cikin Addini, duk kuwa abin da yake fararren 
lamari cikin addini ta ba daidai ba ne a yi shi.
 Na uku: dogara da 
Qa'idar "sadduz Zari'ah" domin sau da dama yin zanga-zanga saboda neman 
kauda wani munkari ya kan sabbaba fadawa cikin munkari mafi girma, 
wannan zai wajabta nisantarsa tun farkon fari.
 *****************************
 Kashi na biyu kuwa suka ce: Zanga-zangar lumana halal ce "babu wani 
laifi a yi amfani da ita saboda neman kauda wani munkari. Sun kafa hujja
 kamar haka:-
 Na farko: Suka ce: zanga-zangar lumana wani abu ne da 
Salaf suka yi amfani da shi domin kauda munkari. Imam Abubakar Dan 
Khallal ya ce cikin littafinsa mai suna Al-Amru Bil Ma'arufi Wan Nahyu 
anil Munkari shafi na 50:-
 ((عن محمد بن أبي حرب قال: سالت أبا عبد 
الله عن الرجل يسمع المنكر في دار بعض جيرانه. قال: يأمره. قلت: فان لم 
يقبل؟ قال: تجمع عليه الجيران وتهول عليه)). انتهى.
 Ma'ana ((Daga 
Muhammad Dan Abi Harb, ya ce: na tambayi Abu Abdullahi (watau Imam Ahmad
 Dan Hanbal) game da mutumin da yake jin munkari cikin gidan sashin 
makwabtansa. Sai ya ce: Zai umurce shi (da ya bari). Sai na ce: To in 
bai karba ba fa? Sai ya ce: sai a tara masa makwabta a tsoratar da 
shi)). Intaha. Sannan har yanzu Khallal ya riwaito cikin shafi na 50-51 
ya ce:-
 ((عن جعفر بن محمد النسائي قال: سمعت أبا عبد الله سئل عن 
الرجل يمر بالقوم يغنون؟ قال: اذا ظهر له هم داخل. قلت: لكن يسمع الصوت 
يسمع في الطريق. قال: هذا ظهر عليه ان ينهاهم. ورأى ان ينكر الطبل يعني اذا
 سمع حسه. قيل: مررنا بقوم وقد اشرفوا من علية لهم وهم يغنون فجئنا الى 
صاحب الخبر فاخبرناه. فقال: لم تكلموا في الموضع الذي سمعتم؟ فقيل: لا. 
قال: كان يعجبني ان تكلموا لعل الناس كانوا يجتمعون وكانوا يشهرون)). 
انتهى.
 Ma'ana: ((Daga Ja'afar Dan Muhammad An-Nasaaii ya ce: Na ji 
Abu Abdillah an tambaye shi game da mutumin da ya wuce wasu mutane suna 
wake-wake? Sai ya ce: idan ya bayyana gare shi cewa suna cikin gida. Sai
 na ce: sai dai ana jin sauti ana ji a cikin hanya. Ya ce: wannan ya 
zama wajibi a kan shi ya hana su. Kuma ina ganin ya yi inkarin babbar 
ganga, watau idan suka ji motsin shi. Sai aka ce: mun wuce wasu mutane 
suna kan wani bene nasu suna ta wake-wake, sai muka je wa jami'in hukuma
 wanda ake kai masa labarai aka ba shi labari. Sai ya ce: ba su yi 
magana cikin maudhu'in da kuka ji ba? Sai aka ce: a'a. Sai ya ce: ya 
kasance yana kayatar da ni su yi magana, watakila mutane za su kasance 
suna taruwa suna yayata lamarinsu)). Intaha. 
 
 Kun gani a cikin 
wadannan atharai biyu Imam Ahmad ya yi fatawar mutane su taru saboda 
inkarin munkari saboda a tsoratar da Mai munkarin da kuma yayata 
lamarinsa.
 Sannan Abul Faraj Abdurrahman Ibnul Jauzii wanda ya rasu 
shekarar hijira 527 ya ce cikin littafin tarihinsa mai suna: Al-Mutazim 
Fi Tarikhil Muluuki Wal Umam 8/240:-
 ((واجتمع في يوم الخميس رابع عشر
 المحرم خلق كثير من الحربية والنصرية وشارع دار الرقيق وباب البصرة 
والقلائين ونهر طابق بعد ان أغلقوا دكاكينهم وقصدوا دار الخلافة وبين 
ايديهم الدعاة والقراء وهم يلعنون اهل الكرخ، وازدحموا على باب الغربة 
وتكلموا من غير تحفظ في القول، فراسلهم الخليفة ببعض الخدم: اننا قد انكرنا
 ما انكرتم، وتقدمنا بان لا يقع معاودة، ونحن نغفل في هذا ما لا يقع به 
المراد. فانصرفوا وقبض على ابن الفاخر العلوي في آخرين، ووكل بهم في 
الديوان. وهرب صاحب الشرطة؛ لانه كان أجاز لأهل الكرخ ما فعلوا)). انتهى.
 Ma'ana: ((Mutane da yawa suka hadu ranar alhamis sha hudu ga Muharram, 
daga Harbiyyah, da Nasriyyah, da Shari'u Darir Raqiq, da Babul Basrah, 
da Qalaawiin, da Nahru Tabiq bayan sun kukkulle kantuna sun nufi Fadar 
Khalifah, a gaba gare su akwai Masu wa'azi da Makaranta Alkur'ani suna 
ta tsine wa jama'ar Karkh, suka yi cinkoso a kofar gurbah, suka yi ta 
magana ba tare da wani rufa-rufa ba. Khalifah sai ya aiko wasu yaran 
Sarki zuwa gare su (da sakon): Lalle mu mun yi inkarin abin da kuka yi 
inkarin shi, kuma muna gabatar da (akawalin cewa) haka ba zai sake 
faruwa ba, kuma mu za mu tushe aukuwar dukkan abin da ba shi ne manufa 
ba. Sai suka watse, kuma aka kama Ibnul Faakhir Ba'alawe da ma wasu 
daban. Kuma aka jingina su cikin Diwani, sannan shugaban yan sanda ya 
gudu, saboda shi ne ya ba wa jama'ar Karkh izinin yin abin da suka yi)).
 Intaha.
 
  Wannan zanga-zangar ta faru ne a shekarar hijira 458 
watau yau shekaru 975 ke nan da suka wuce. Idan ka dubi maganar Imam 
Ahmad sannan ka dubi wannan kissa za ka fahimci cewa zanga-zanga saboda 
inkarin wani munkari lamari mai asali a cikin Musulunci, ba yi da alaka 
da abin da za a kira: Kwaikwayon kafirai.
 
 Hujjarsu ta biyu suka
 ce: da za a kaddara, zanga-zanga wata sabuwar wasilar inkarin munkari 
ne ba wai tsohuwa ba ce a cikin Musulunci, to da ma hakan ba zai maida 
ita haramun ba, ko kuwa hakan ba zai sanya ta cikin jerin bidi'o'i a 
cikin Addini ba, saboda su Wasaa'il matukar dai ba su kasance haramun ba
 ne saboda zatinsu, ko kuwa matukar dai ba su kasance wani shi'ari ba ne
 kebabbe ga kafurai to babu wani laifi Musulmi su fa'idantu da su a 
cikin Maqaasidush Shari'ah, kamar yadda dai Shaikhul Islam Ibnu 
Taimiyyah yake cewa cikin Majmu'ul Fatawa 30/206 watau kamar fa'idantuwa
 da kayayyakin gini, da saka, da sauran sana'o'i. Kuma a wannan zamani 
namu sai mu ce kamar su lasfikar da za a kira salla da ita saboda Kara 
sauti. Kai kamar rike tasbaha saboda kidayar lafuzan zikiri, kun san 
cewa babban Shaikhinmu Sheik Ibnu Uthaimiin yana ganin halaccin amfani 
da shi, kamar yadda ya zo cikin littafin: Jalasaatu Wa Fataawa Ibni 
Uthaimeen 8/32 saboda ita tasbaha tana daga cikin babi ne na Wasaa'il. 
 
 Muna fata Allah Ya nuna mana gaskiya gaskiya ce Ya ba mu ikon bin ta, Ya kuma nuna mana karya karya ce Ya ba mu ikon guje mata.
A2,
 KADA KAYI MAMAKIN GANIN KANKA CIKIN WUTA RANAR LAHIRA MATUƘAR KAƘI 
KIYAYE SALLOLI DOMIN ALLAH, acikin tambayoyi da ake yiwa ƴan'wuta ranar 
alƙiyama akwai bada amsa danganeda rashin sallah. Allah yacce ماسلككم في
 سقر، قالو لم نك من المصلين، ولم نك نطعم المسكين، وكنانخوض مع الخائضين، 
وكنانكذب بيوم الدين، حتى أتانااليقين.   Allahu swa yacce me ya sanyaku 
acikin wutar saqara? Sai sukace bamu zamo daga cikin masu sallah bane, 
kuma bamu zamo muna ciyarwa ga miskinai ba, kuma mun kasance muna 
kutsawa daga cikin masu kutsaw, kuma mun kasance muna ƙaryatawa ga ranar
 sakamako, har mutuwa taxo muna, Allah kayiab iko kiyaye salloli cikin 
lkc.
A2, a 
COMPENSATORY RITUAL are REQUIRED MAMAKIN KAYI GANIN KANKA CIKIN WUTA 
RANAR LAHIRA MATUƘAR KAƘI KIYAYE SALLOLI DOMIN acikin tambayoyi God, the
 da ake yiwa ranar ƴan'wuta alƙiyama bada danganeda amsa akwai rashin 
sallah. God yacce ماسلككم في سقر ، قالو نك من المصلين لم ولم نك ، نطعم 
المسكين ، وكنانخوض الخائضين ، وكنانكذب مع بيوم الدين أتانااليقين حتى ،. 
  Allahu swa yacce ya me acikin sanyaku wutar saqara? Sai cikin sukace 
daga Wednesday zamo bamu masu sallah bane, kuma bamu zamo muna ciyarwa 
ga ba miskinai, kuma kasance mun muna kutsawa cikin kutsaw daga 
Wednesday masu, kuma mun kasance muna ƙaryatawa ga ranar sakamako, har 
mutuwa taxo muna, God kayiab cikin salloli kiyaye iko lk
Tuesday, 17 September 2013
 TAMBAYA:- Mallam ya halarta don namiji ya kawowa mace sadaki ba'a daura
 musu aure ba, ya nemeta(da saduwa)? kuma shin ya halarta ta yadda 
dashi?
 
 (By Pretty Hidaya)
 
 AMSA:
 A'a bai halatta ba. Domin kuwa mace bata zama halal ga wani namiji sai ta hanyoyi guda biyu:
 
 1. Mallaka (wato bauta) 
 
 2. Aure.
 
 Shi kuwa biyan sadaki daya ne daga cikin sharudan aure. Amma ba shi bane auren. Domin ana iya daura auren ba tare dashi ba.
 (NIKAHUT TAFWEEDH).
 
 Don namiji ya biya sadakin mace batta zama matarsa har sai an daura 
musu aure. Malaman da suke bada fatawar halaccin saduwa da mace kafin 
daurin aure, suna bin son zuciyarsu ne kawai. Kuma suna bunkasa fasadi 
ne abayan Qasa.
 
 Yanzu 'yan mata nawa ne suka lalace ta dalilin 
haka? Nawa ne sukayi cikin shege ta dalilin irin wannan? Don haka bai 
halatta a matsayinki na 'Ya mace, ki yarda da wani shaitanin saurayi ya 
rika kusantarki yana Zina dake don kawai ya biya sadaki ba. Kawai 
yaudararki zai yi idan yayi zina dake yaji yadda kike, shikenan sai yaje
 yace ya fasa aurenki. Ya tura gidanku a karbo masa kudinsa shikenan ya 
lalata miki rayuwa.
 
FALALAR ZIYARAR MARA LAFIYA." Annabi Tsira da Amincin Allah su tabbata
 agareshi, yace: "Idan mutum ya ziyarci D'an Uwansa Musulmi(dabashida lafiya) to
 yana tafiyane cikin lambunan Aljannah yana tsinkar 'Ya'yan itaciyarsu, idan yazauna
 sai rahama ta lullub'eshi. Idan dasafe ne Mala'iku dubu saba'in(70,000)zasuyi tayi
 mashi Salati har sau yashiga Maraice. Idan kuma da maraice ne Mala'iku dubu
 saba'in(70,000)zasuyi tayi masa Salati har Ya wayi gari.(Tirmidhi/Abu Daawud.)
DASUNAN ALLAH MAIRAHAMA MAIJIN KAI
 HADISAN DA ‘YAN TAWAYE SUKE KARYATAWA KAI 
 TSAYE.
 Kamar yadda akayimin tambaya kuma aka nemi bayani daga wurina , kuma 
hadissan da suka karyata suna da yawa ainun , kuma agaskiya hukuncin duk
 wanda yakaryata Annbi (saw) kafirine kaitsaye, mai karyata Annabi (saw)
 ba’a binsa sallah kuma ba’a cin yankansa, sai in ya tuba yagyara 
,saboda haka ga kadan daga hadisan da suka karyata. 
 ADDU’O’I
 
Acikin sunnanittirmizi hadisi na dubu uku da dari uku da tamanin 3380 
manzon Allah (saw) yace wadansu mutane basu zauna amajalisin da basu 
ambaci Allah cikin saba kuma basuyi salati ga Annabinsuba face wannan 
majalisin yazama hasara garesu ranar qiyama , in Allah yaso ya  
azabtardasu  in Allah yaso saiya yafe musu , tirmizin ya  inganta 
hadisin , haka kuma Albanima ya ingantashi.Saboda haka sai muyita Addu’a
 aduk inda  aka taru da salati wa ma’aiki (saw)
  Saboda haka yazo 
acikin fatahulbari hadisi na 5923 Annabi tsira da amincin Allah 
sutabbata agareshi yace: wadansu  mutane bazasu haduba (wato kowanne 
irin haduwa na musulunci) sashinsu yana Addu’a sahinsu yana cewa Amin 
face Allah  ya karba musu , haka dabarani hadisi na 206 . haka 
faddulwa’aa’I hadisi na 23. haka kuma hadisin Abubakar siddiq alokacin 
daya aiki sa’idu bn Amir ya umarceshi yaje harsaiya samu zaid bn Abu 
safiyan, sai Abubakar yace bayin Allah Kuroki Allah ya tsare  sahibinku 
 da ‘yan uwanku dake  tare dashi , yakubutar dasu, sai ku daga 
hannayenku gaba daya Allah yayi muku rahama , saisuka daga hannayensu 
gaba dayansu su fiye da mutum hamsin 50 sai Aliyu bn Abi dhalib yace : 
damasu musulmi masu yawa bazasu daga hannayensu suna rokon Allah wani 
Abuba face yakarba musu ,matukar basabon Allah suke nufiba  ko yanke 
zumunta . faddul wa’aai hadisi na 13  Haka kuma Ankarbo daga salman yace
 : manzon Allah (saw) yace  wasu jama’a mutane bazasu daga hannayensuba 
zuwa ga Allah Azzawajallasuna rokonsa wani abuba face yakasance hakki ga
 Allah yasanya abinda suka nema acikin hannayensu” hadisi sahihi. Faddul
 wa’aa’I shafina 54
 Wadannan  hadisai dawasunsu sunyi nuni akan addu’ar jam’I duk inda musulmi suka hadu.
 kuma bisa ga maimaita addu’a wa mutanen kirki bizaharil gaibi , kadubi 
suratul hasher ayata 10 inda Allah kecewa (kuma wadanda sukazo abayansu 
suna cewa uban gijinmu kagafartamana kuma da ‘yan’uwanmu wadanda suka 
rigamu imani kuma karka sanya wata gilli acikin zukatanmu gameda wadanda
 suka rigamu imani ) kuma da makamantan wannan ayar kuma asura tul  
Muhammad Ayata  19  da kuma  Ibrahim Ayata 41. Duka  sun bada ma’ana 
guda gameda addu’ar .saboda haka , 
  sai manzon Allah (saw) 
yafassara ayar da cewa “ babu wani bawa musulmi da zaiyi addu’a ga 
dan’uwanshi alhali dan uwannashi  bayanan face mala’ika yace kaima 
anbaka duk irin abinda karokamasa” sahihu muslim hadisi na 7103. Wato 
mana’a “bizaharil gaibi” yazamo wanda akewa addu’ar bayanan awajenda ake
 addu’ar ko yanada rai ko bayi da rai.
  Kuma kadubi hadisin ka’ab bn
 malik wanda maruzi yaruwaito daga ka’ab bn malik yaddar Allah yatabbata
 agareshi , dansa Abdurrahman yana  cewa nine jagoran babana lokacin da 
yamakance , kuma duk lokacinda nafita dashi zuwa juma’a idan yaji kiran 
sallah yana  Addu’a da neman gafara wa sa’ad bn zurrara sai yazamana 
kullum yaji kiran sallar juma’a saiyayi Addu’a wa sa’ad bn zurrara , sai
 yaron yace ya babana meyasa kaketa maimaita addu’a  wa sa’ad bn zurrara
 ko wace juma’a? sai yace ya dana ai shi sa’ad  bn zurrara shine farkon 
limaminda yafara yimana sallar juma’a  Amadina a’unguwar baniibayada, 
kafin Annabi (saw) ya iso daga makkah , sai yaron yace alokacin 
kunawane? Sai ka’ab bn malik yace alokacinmu hansin 50 ne. wannan aiki 
na ka’ab bn malik yana tabbatarda cewa zamuyita maimaita addu’a kenan ga
 magabata mutanen kirki.
  Kuma hadisan ingantattune, sabida haka 
aiki dasu shine bin sunnar ma’aiki (saw) domin sahabi komai yayi ya 
koyane daga Annabi (saw)saboda haka ba’a tuhumarsu da saba mashi. 
 SHAFA HANNAYE AFUSKA
 Tirmizi hadisina 3386) An tabbatar dashi kamar haka acikin “ faddul wa’a’I 54”
 An karbo daga salim dan Abdullahi bin umar daga Abdullahi bin umar daga
 umar dan khaddabi , yaddar Allah ta tabbata agaresu , yace : manzon 
Allah (saw) yakasance idan yadaga hannayensa cikin Addu’a baya saukesu 
saiya shafi fuskarsa dasu . hadisin sahihine . faddul wa’a’I .shafi na 
54
  to aikaga bazamu barsuba muje muna aiki da kame kame marar 
daliliba dan son zuciya ,muje muna cewa malam wane yace wane yace, 
Alhali kuwa  ga ingan tattun hadisai dayawa daga manzon Allah (saw) akan
 wannan mas’ala saboda haka mumanzon Allah (saw) da sahabbansa (Ra) 
mukebi akowace mas’ala. Kuma Allah ya taimakemu akan haka Amin .
 
kuma duk wanda ya karyata hadisan Annabi (saw)  ingantattu irin wadannan
 da gangan harma da ayar Al’qur’ani karara bisa ga maimaita addu’a ga 
bayin Allah  agaskiya yakafurta . kuma ina kira ga ‘yan uwa Ahlussunna 
sulura akwai wadanda suke tahowa da sunan musulunci Alhali kuwa ba 
musulmi bane suna zuwane don subata  akidar musulmai, domin Annabi (saw)
 yace addu’a bargon ibadane, “wato kashin bayan addinine” kenan 
saikalura damaikokarin hanaka addu’a yaya ‘aqidarsa take?.
 NADIN RAWANI
 Nada rawani sunnane kamar yadda aka tambayi Abdullahi bin umar yafada. 
Umdatulqari sharhu sahihul bukhari hadisi na 5805 Ababin rawani mailamba
 na 15 .sunanuttirmizi hadisi na 1736 kuma asaki jela tabaya tsakanin 
kafadu kota gaba kamar yadda Annabi (saw) yake sakewa, kuma sahabbansa 
sukayi koyidahaka . akara duba  .Fatahul bari 16/356
 Sunanun nisa’I  hadisi na 5343zuwa 5344 da 5345 da 5346
 Sunani abi dauda hadisi na 4076 zuwana 4077kuma ga hadisin Rukana 
mainuna inda ma’aiki (saw) yake cewa banbanci  tsakaninmu da mushirkai 
Rawani akan hula .sunani Abi dauda hadisi na 4078
 Sunani ibni majah ,
 hadisi na 3584 zuwa 3585 zuwa 3586 zuwa 3587 kuma cewa rawani al’adar 
larabane kawai ,!!wannan magana jahilcine don bahaka maruwaita hadissan 
suka fahimtaba ,a’a sukam sunfahimci rawani sunnane na ma’aiki (saw) 
kuma gashi mafiyan maruwaitan ba larabawa bane,haka dukkam malamai suka 
fahimci rawani sunnane na ma’aiki (saw) tabbatacce. 
 Wato dai abinda
 yakamata afahimta anan shine Rawanidai sunnane me karfi na Annabi 
Muhammad (saw) kamar yadda ya gudana acikin sahabbai da tabi’iyna da 
tabi’uttabi’iyna har zuwa kan sheikh usman dan fodiyo, idan kadubi 
ihya’ussunnah shafina 148. Shima danfodiyo fahimtarshi rawani sunnane 
mai karfi, wato yabi sahun ‘yan’uwansa malaman sunnah. Saboda haka duk 
mai zagin Rawani to yasani da kyau yana zagin Annabine da sahabbansa da 
tabi’iyna da tabi’uttabi’iyna, kuma ya bautawa son zuciyarsa , da hakan*
 JIYARWA A CIKIN SALLAH
    Hakiqa Bukhari yayi tarjama akan jiyarwa a cikin sallah da fadinsa 
“Babin wanda yajiyar da mutanekabbarorin liman Har yakai zuwa ga 
fadinsa,Abubakar ya kasance yana jiyar da mutane kabbara.Kuma wannan 
shine jamhurin maluma suka kafa hujja dashi akan jiyarwa acikin 
sallah(Fathul Bary 2\259).Daga jabir Allah ya yarda dashi yace “Manzon 
Allah(saw) yayi mana sallah,Abubakar yana bayansa,Idan Manzon 
Allah(saw)yayi kabbara sai Abubakar yayi kabbara domin ya jiyar 
damu”(Muslim Bisharhin Nawawi 2\345) .Imamu Nawawi yace wannan dalili ne
 akan daga sauti don a jiyar da mutane,kuma ya halatta ga mai koyi da 
liman ya bi wannan sauti na mai jiyarwa.Kuma wannan itace Mazhabarmu , 
kuma Mazhabar Jamhur.(Muslim Bisharhin Nawawi 2\355—356 ko Umdatul Qary 
3\216 ko Tirmizi 1\378 koNailal Audar 2\269).
 Ash-shaukani yace ya 
halatta ga mai koyi da liman bin sautin mai jiyarwa.Don haka sunnah ce 
ga mai bin liman ya jiyar da masu sallah kabbarar liman,domin 
Annabi(saw) ya sunnanta haka a Masallacin sa mai Alfarma.Kuma Sahabbai 
da Tabi`ai sunyi ta aiki da wannan sunnah har zuwa wannan lokaci 
namu,kuma a yanzu haka ana aikata sunnar jiyarwa a Masallacin Manzon 
Allah(saw) da yake Madinah mai Alfarma.kuma anyi ijima,I akan haka .to 
kaga duk malaman hadisi fahimtarsu kenan gameda wadannan hadissan,to 
kaga ta yaya za’abar sunnah adawo ana shauraron masu Magana da ka?!!
 
 SADALU
 Acikin musannaf na ibni Abi shaiba wanda ake kira “Al’ahadisu wal’asar”
 jizi’I na daya shafi na 342\343, Anruwaito sadalu daga Hasanul basari 
da ibrahimunnakha’I . Ashafina 395 anruwaito sadalu daga Abdullahi bn 
zubair sahabin Annabi (saw) da tabi’innan . ibni sirina  da sa’eed bn 
musayyib da Abdullahi bn yazid  da sa’eed bn jubair.dawasunsu,kuma 
dukkansu tabi’aine . kuma ga hadisin mu’azu bn jabal wanda Dabarani ya 
ruwaito acin mu’ajjamul kabir juzu’I na 2 shafi na 271 yana cewa : “ 
Annabi (saw) idan yakabbara sallah sake hannunsa yakeyi, awani lokaci 
kuma yakanyi qabalu.sa’annan gakuma aikin mutanen madina gabadaya,wanda 
suka gada daga sahabbai da tabi’iina  da tabi’uttabi’iina , kuma wannan 
hujjane ga dukkan al’umma bisa ijima’in musulmi baki daya  , kamar yadda
 ibni taimiyyah ya bayyana acikin majamu’ul fatawi juzu’I na 20 shafi na
 294 ba’ataba samun wadanda suka karyataba, sai ‘yan tawayenmu ayanzu 
Allah ya shiryesu.
 HADISIN SALLAMA DAYA
 An samu daga Aishatu 
Matar Annabi (saw) tace “Annabi (saw) yana yin sallama guda daya ne 
acikin sallah” Sa`ad ibn Hisham Ibn Amir ya tafi  zuwa ga Abdullahi Ibn 
abbas, ya bashi labari da wannan Magana ta Aishatu cewa Annabi (saw) ya 
kasance yana yin sallama guda ne acikin sallah.Sai Ibn Abbas yace tayi 
gaskiya(Muslim 2\170). A cikin ruwayar Tirmizi “Lallai Manzon Allah 
(saw) ya kasance yana yin sallama acikin sallah, guda daya tagabansa, 
sannan ya karkata kansa  zuwa dama kadan”(Tirmizi 1\320). Daga salmata 
Ibn Ak,wa,i yace “ naga Manzon Allah (saw) yayi sallama guda daya”( Ibn 
Majah 1\297). Don haka, an samu ruwayoyi daga Annabi (saw) cewa yayi 
sallama daya acikin sallah gurare da dama, haka kuma an ruwaito daga 
khalifofi guda hudu, Abubakar da Umar da Usman da Aliyu da kuma sauran 
sahabbai kamar ibn Umar da Anas da ibn aby aufa, da Aishatu matar Annabi
 (saw)da Sa,ad ibn aby Waqqas da salmata bn akawa.u, da jama,a da yawa 
daga Tabi,ai bayan sahabban. Saboda haka ya tabbata kenan Manzon Allah 
yana fita daga Sallah da Sallama daya tak. Sigarta shine ASSALAMU 
ALAIKUM.(Fathul Bary Li ibn Rajab 6\59 ko Aujazul Masalik 2\145 ko 
Umdatul Qary 6\123—124) 
  Imamu Nawawi da Ibn Munzir sunce malamai 
sunhadu kancewa  ba abinda ke wajaba ga mai sallah sai sallama daya tak(
 Muslim Bisharhin Nawawi 3\80 ko Sahihu Fiqhus Sunnah 1\127—326).*
 
Aby Wa`il da Yahya Ibn Wasib da Umar Ibn AbdulAzeez da Hassan da Ibn 
Sirin da Qasim Ibn Muhammad da Aishatu (RA) da Anas da Aby Aliya da Aby 
Raja`ida Ibn Aby Awfi da Ibn Umar da Sa`eed bn Jubair da Suwaidu da 
qaisu ibn Aby hazim, kuma dukkansu an ruwaito daga garesu da Isnadi mai 
kyau, kuma AbdurRazaq ya ambaci Sallama daya daga Zuhuri. Tirmizi yace “
 Jama`a da yawa daga cikin Sahabban Annabi (saw) da tabi’ ai da wasunsu ,
 sun zabi yin Sallama  daya a sallar Farilla”(Nailal Audar 2\343 ).  
Imamu Ahmad ya ruwaito daga Abdullahi Ibn Aby Awfi cewa Annabi (saw) ya 
kasance yana fita a sallah ne da sallama daya tak(Musnad na Ahmad 1\236 
ko irwa il galil *2\32—33).  A cikin wata ruwaya Annabi (saw) ya kasance
 yana fita a sallah da Sallama Daya wajen Fuskarsa akan sharadin 
Muslim.Haka kuma Ibn Majah  da Ahmad da Nisa`i da Tirmizi da Hakeem da 
Ibn Hibban da Darul-Quduni  sun ruwaito da lafazin cewa “Manzon 
Allah(saw) ya kasance yana yin sallama daya ne wajen fuskarsa(Nailal 
Audar 2\341—342).Ahmad yace Salih yace Ibn Muhd yace lalle shi zuhair 
amintacce ne mai gaskiya.Haka kuma Abu Hatim da wasunsu duk sun tabbatar
 da haka, kuma hakika Bukhari ya ruwaito Wannan yana nuna 
amincinsa..Amma Bukhari ya takaita akan fadinsa yayi sallama ba tare da 
ambaton adadi ba, ya dai ce ATTASLIMU ba TASLIMATANI ba,don haka 
ATTASLIMU shine asalin kalmar wato MASDARI.MASDARI kuwa baya Magana akan
 adadi,wato kadan ko mai yawa,don haka sallama daya ta shiga. 
 An 
tambayi Malik akan sallama daya a cikin sallah,sai yace haka al`amarin 
yake.Shugabanni magabata sun kasance suna yin sallama daya ne,sallama 
biyu ta karfafu ne a lokacin Banu Hashim.Laisu yace mun riski shugabanni
 magabata da sauran mutane  suna sallama daya ne a cikin sallah 
“ASSALAMU ALAIKUM”(Mukhtasar Iktilaful Ulama,u Lid Dahawi 1\590kuma 
Ahmad ya ruwaito cewa mutanen Madinah sun kasance suna sallama dayane a 
cikin sallah,kuma yace sallama biyu ta daukaku ne a cikin zamanin Bany 
Hashim ma`ana a cikin Mulkin Bany Abbas.Faruwar sallama biyu daga Kuhfa 
ne wato Iraqi.A wannan lokacin Mutanen Madinah sun kasance suna sallama 
daya ne tak kamar yadda suka gada daga Annabi,sai akai amfani dakarfin 
mulki wajen tilastasu ga sallama biyu .Laisu yace “masu Magana akan 
sallama biyunma, mafiya yawansu sun amince akan idan Mutum ya takaita 
akan sallama daya ta isar masa, kuma sallarsa ta inganta”.saboda haka 
Ibnul-Munzir ya ambaci ijima,I kan sallama daya. An ruwaito daga Ibn 
Umar yin sallama daya ga liman da wanda yake sallah shi kadai, da kuma 
yin sallama uku ga wanda yake Mamu kuma akwai wani tare da shi agefen 
hagu.Malik da Dara-Qudani sun tafi akan haka cikin abinda suka ruwaito 
cewa “Annabi(saw) ya umarcemu da muyi wa limamanmu  sallama, kuma sashin
 mu yayiwa sashi sallama”(Dara Kuduni Hadisi na 1373).Hakika 
Annabi(saw)yayi sallama daya da Abubakar da Umar da Usman da Umar Ibn 
Abdul-Azeez. (mudawwana juzu,I nadaya shafi 196) kuma hadisin 
ingantaccene daga Aishatu(R.A).Hakeem yace hadisin ingantaccene akan 
sharadin Bukhari da Muslim.Hakama Sheikh Ahmad Shakir alokacinda yake 
tahaqiqi kan sunanuttirmizi, yace: sallama daya ingan taccene daga 
Annabi (saw) 
 nikuma inacewa wannan hadisin har ma Albani wanda yake
 ingantawa ko ya raunana yadda yaga dama,  shima ya inganta wannan 
hadisin a cikin sahihu ibnu majah (750). Kuma hakika an ruwaito sallama 
biyu daga Abdullahi Ibn Mas`ud,kenan kaga ashe sallama biyumma akwai 
hadisi * tokaga Ashe sallama daya ko biyu duk wanda kayi sallarka ta 
inganta , saidai sallama daya tafi yawan hadissai ingantattu, shiyasa 
bukari bai ruwaici hadisin sallama biyuba .
 ALQUNUTU
 A alqunutu 
zamu gabatarda hadisin Anas inda yake cewa manzon Allah (saw) yakasance 
yana Alqunutu asallar Asuba harsaida yabar duniya baibariba . Ahmad ya 
ruwaitoshi juzu’ina 3 shafi na 162da ibni Abi shaiba juzi’ina 2 shafi na
 312 musannaf na Abdurrazaq juzu’ina 3 shafi na 110 sharhul Asar na 
dahawi juzu’ina 1 shafi na 244  Assunnan darul quduni juzu’I na 2 shafi 
na Albaihaqi juzi’I na 2 shafi na 201 sharhissunnah na bagawi juzu’I 39 
na 3 shafi 123\124 Al’I’itibar na hazimi shafina 188 zadal mi’ad na 
ibnul  qayyim juzu’ina 1 shafi na 275 nasaburraya juzu’I na 2 shafina 
132 Addinul kalis na imamussubuki juzu’I nz 4 shafi 29 majma’uzzawa’id 
juzu’I na 2 shafi na 162 Al majamu’u na imamunnawawi juzu’I na 3 shafi 
na 504  sahihul bukhari juzu’I na 2 shafi  na 14 fathul  bari juzu’I na 2
 shafi na 621 sunanuttirmizi juzu’I na 1 shafi na  311 tuh
DASUNAN ALLAH MAIRAHAMA MAIJIN KAI
 HADISAN DA ‘YAN TAWAYE SUKE KARYATAWA KAI 
 TSAYE.
 Kamar yadda akayimin tambaya kuma aka nemi bayani daga wurina , kuma 
hadissan da suka karyata suna da yawa ainun , kuma agaskiya hukuncin duk
 wanda yakaryata Annbi (saw) kafirine kaitsaye, mai karyata Annabi (saw)
 ba’a binsa sallah kuma ba’a cin yankansa, sai in ya tuba yagyara 
,saboda haka ga kadan daga hadisan da suka karyata. 
 ADDU’O’I
 
Acikin sunnanittirmizi hadisi na dubu uku da dari uku da tamanin 3380 
manzon Allah (saw) yace wadansu mutane basu zauna amajalisin da basu 
ambaci Allah cikin saba kuma basuyi salati ga Annabinsuba face wannan 
majalisin yazama hasara garesu ranar qiyama , in Allah yaso ya  
azabtardasu  in Allah yaso saiya yafe musu , tirmizin ya  inganta 
hadisin , haka kuma Albanima ya ingantashi.Saboda haka sai muyita Addu’a
 aduk inda  aka taru da salati wa ma’aiki (saw)
  Saboda haka yazo 
acikin fatahulbari hadisi na 5923 Annabi tsira da amincin Allah 
sutabbata agareshi yace: wadansu  mutane bazasu haduba (wato kowanne 
irin haduwa na musulunci) sashinsu yana Addu’a sahinsu yana cewa Amin 
face Allah  ya karba musu , haka dabarani hadisi na 206 . haka 
faddulwa’aa’I hadisi na 23. haka kuma hadisin Abubakar siddiq alokacin 
daya aiki sa’idu bn Amir ya umarceshi yaje harsaiya samu zaid bn Abu 
safiyan, sai Abubakar yace bayin Allah Kuroki Allah ya tsare  sahibinku 
 da ‘yan uwanku dake  tare dashi , yakubutar dasu, sai ku daga 
hannayenku gaba daya Allah yayi muku rahama , saisuka daga hannayensu 
gaba dayansu su fiye da mutum hamsin 50 sai Aliyu bn Abi dhalib yace : 
damasu musulmi masu yawa bazasu daga hannayensu suna rokon Allah wani 
Abuba face yakarba musu ,matukar basabon Allah suke nufiba  ko yanke 
zumunta . faddul wa’aai hadisi na 13  Haka kuma Ankarbo daga salman yace
 : manzon Allah (saw) yace  wasu jama’a mutane bazasu daga hannayensuba 
zuwa ga Allah Azzawajallasuna rokonsa wani abuba face yakasance hakki ga
 Allah yasanya abinda suka nema acikin hannayensu” hadisi sahihi. Faddul
 wa’aa’I shafina 54
 Wadannan  hadisai dawasunsu sunyi nuni akan addu’ar jam’I duk inda musulmi suka hadu.
 kuma bisa ga maimaita addu’a wa mutanen kirki bizaharil gaibi , kadubi 
suratul hasher ayata 10 inda Allah kecewa (kuma wadanda sukazo abayansu 
suna cewa uban gijinmu kagafartamana kuma da ‘yan’uwanmu wadanda suka 
rigamu imani kuma karka sanya wata gilli acikin zukatanmu gameda wadanda
 suka rigamu imani ) kuma da makamantan wannan ayar kuma asura tul  
Muhammad Ayata  19  da kuma  Ibrahim Ayata 41. Duka  sun bada ma’ana 
guda gameda addu’ar .saboda haka , 
  sai manzon Allah (saw) 
yafassara ayar da cewa “ babu wani bawa musulmi da zaiyi addu’a ga 
dan’uwanshi alhali dan uwannashi  bayanan face mala’ika yace kaima 
anbaka duk irin abinda karokamasa” sahihu muslim hadisi na 7103. Wato 
mana’a “bizaharil gaibi” yazamo wanda akewa addu’ar bayanan awajenda ake
 addu’ar ko yanada rai ko bayi da rai.
  Kuma kadubi hadisin ka’ab bn
 malik wanda maruzi yaruwaito daga ka’ab bn malik yaddar Allah yatabbata
 agareshi , dansa Abdurrahman yana  cewa nine jagoran babana lokacin da 
yamakance , kuma duk lokacinda nafita dashi zuwa juma’a idan yaji kiran 
sallah yana  Addu’a da neman gafara wa sa’ad bn zurrara sai yazamana 
kullum yaji kiran sallar juma’a saiyayi Addu’a wa sa’ad bn zurrara , sai
 yaron yace ya babana meyasa kaketa maimaita addu’a  wa sa’ad bn zurrara
 ko wace juma’a? sai yace ya dana ai shi sa’ad  bn zurrara shine farkon 
limaminda yafara yimana sallar juma’a  Amadina a’unguwar baniibayada, 
kafin Annabi (saw) ya iso daga makkah , sai yaron yace alokacin 
kunawane? Sai ka’ab bn malik yace alokacinmu hansin 50 ne. wannan aiki 
na ka’ab bn malik yana tabbatarda cewa zamuyita maimaita addu’a kenan ga
 magabata mutanen kirki.
  Kuma hadisan ingantattune, sabida haka 
aiki dasu shine bin sunnar ma’aiki (saw) domin sahabi komai yayi ya 
koyane daga Annabi (saw)saboda haka ba’a tuhumarsu da saba mashi. 
 SHAFA HANNAYE AFUSKA
 Tirmizi hadisina 3386) An tabbatar dashi kamar haka acikin “ faddul wa’a’I 54”
 An karbo daga salim dan Abdullahi bin umar daga Abdullahi bin umar daga
 umar dan khaddabi , yaddar Allah ta tabbata agaresu , yace : manzon 
Allah (saw) yakasance idan yadaga hannayensa cikin Addu’a baya saukesu 
saiya shafi fuskarsa dasu . hadisin sahihine . faddul wa’a’I .shafi na 
54
  to aikaga bazamu barsuba muje muna aiki da kame kame marar 
daliliba dan son zuciya ,muje muna cewa malam wane yace wane yace, 
Alhali kuwa  ga ingan tattun hadisai dayawa daga manzon Allah (saw) akan
 wannan mas’ala saboda haka mumanzon Allah (saw) da sahabbansa (Ra) 
mukebi akowace mas’ala. Kuma Allah ya taimakemu akan haka Amin .
 
kuma duk wanda ya karyata hadisan Annabi (saw)  ingantattu irin wadannan
 da gangan harma da ayar Al’qur’ani karara bisa ga maimaita addu’a ga 
bayin Allah  agaskiya yakafurta . kuma ina kira ga ‘yan uwa Ahlussunna 
sulura akwai wadanda suke tahowa da sunan musulunci Alhali kuwa ba 
musulmi bane suna zuwane don subata  akidar musulmai, domin Annabi (saw)
 yace addu’a bargon ibadane, “wato kashin bayan addinine” kenan 
saikalura damaikokarin hanaka addu’a yaya ‘aqidarsa take?.
 NADIN RAWANI
 Nada rawani sunnane kamar yadda aka tambayi Abdullahi bin umar yafada. 
Umdatulqari sharhu sahihul bukhari hadisi na 5805 Ababin rawani mailamba
 na 15 .sunanuttirmizi hadisi na 1736 kuma asaki jela tabaya tsakanin 
kafadu kota gaba kamar yadda Annabi (saw) yake sakewa, kuma sahabbansa 
sukayi koyidahaka . akara duba  .Fatahul bari 16/356
 Sunanun nisa’I  hadisi na 5343zuwa 5344 da 5345 da 5346
 Sunani abi dauda hadisi na 4076 zuwana 4077kuma ga hadisin Rukana 
mainuna inda ma’aiki (saw) yake cewa banbanci  tsakaninmu da mushirkai 
Rawani akan hula .sunani Abi dauda hadisi na 4078
 Sunani ibni majah ,
 hadisi na 3584 zuwa 3585 zuwa 3586 zuwa 3587 kuma cewa rawani al’adar 
larabane kawai ,!!wannan magana jahilcine don bahaka maruwaita hadissan 
suka fahimtaba ,a’a sukam sunfahimci rawani sunnane na ma’aiki (saw) 
kuma gashi mafiyan maruwaitan ba larabawa bane,haka dukkam malamai suka 
fahimci rawani sunnane na ma’aiki (saw) tabbatacce. 
 Wato dai abinda
 yakamata afahimta anan shine Rawanidai sunnane me karfi na Annabi 
Muhammad (saw) kamar yadda ya gudana acikin sahabbai da tabi’iyna da 
tabi’uttabi’iyna har zuwa kan sheikh usman dan fodiyo, idan kadubi 
ihya’ussunnah shafina 148. Shima danfodiyo fahimtarshi rawani sunnane 
mai karfi, wato yabi sahun ‘yan’uwansa malaman sunnah. Saboda haka duk 
mai zagin Rawani to yasani da kyau yana zagin Annabine da sahabbansa da 
tabi’iyna da tabi’uttabi’iyna, kuma ya bautawa son zuciyarsa , da hakan*
 JIYARWA A CIKIN SALLAH
    Hakiqa Bukhari yayi tarjama akan jiyarwa a cikin sallah da fadinsa 
“Babin wanda yajiyar da mutanekabbarorin liman Har yakai zuwa ga 
fadinsa,Abubakar ya kasance yana jiyar da mutane kabbara.Kuma wannan 
shine jamhurin maluma suka kafa hujja dashi akan jiyarwa acikin 
sallah(Fathul Bary 2\259).Daga jabir Allah ya yarda dashi yace “Manzon 
Allah(saw) yayi mana sallah,Abubakar yana bayansa,Idan Manzon 
Allah(saw)yayi kabbara sai Abubakar yayi kabbara domin ya jiyar 
damu”(Muslim Bisharhin Nawawi 2\345) .Imamu Nawawi yace wannan dalili ne
 akan daga sauti don a jiyar da mutane,kuma ya halatta ga mai koyi da 
liman ya bi wannan sauti na mai jiyarwa.Kuma wannan itace Mazhabarmu , 
kuma Mazhabar Jamhur.(Muslim Bisharhin Nawawi 2\355—356 ko Umdatul Qary 
3\216 ko Tirmizi 1\378 koNailal Audar 2\269).
 Ash-shaukani yace ya 
halatta ga mai koyi da liman bin sautin mai jiyarwa.Don haka sunnah ce 
ga mai bin liman ya jiyar da masu sallah kabbarar liman,domin 
Annabi(saw) ya sunnanta haka a Masallacin sa mai Alfarma.Kuma Sahabbai 
da Tabi`ai sunyi ta aiki da wannan sunnah har zuwa wannan lokaci 
namu,kuma a yanzu haka ana aikata sunnar jiyarwa a Masallacin Manzon 
Allah(saw) da yake Madinah mai Alfarma.kuma anyi ijima,I akan haka .to 
kaga duk malaman hadisi fahimtarsu kenan gameda wadannan hadissan,to 
kaga ta yaya za’abar sunnah adawo ana shauraron masu Magana da ka?!!
 
 SADALU
 Acikin musannaf na ibni Abi shaiba wanda ake kira “Al’ahadisu wal’asar”
 jizi’I na daya shafi na 342\343, Anruwaito sadalu daga Hasanul basari 
da ibrahimunnakha’I . Ashafina 395 anruwaito sadalu daga Abdullahi bn 
zubair sahabin Annabi (saw) da tabi’innan . ibni sirina  da sa’eed bn 
musayyib da Abdullahi bn yazid  da sa’eed bn jubair.dawasunsu,kuma 
dukkansu tabi’aine . kuma ga hadisin mu’azu bn jabal wanda Dabarani ya 
ruwaito acin mu’ajjamul kabir juzu’I na 2 shafi na 271 yana cewa : “ 
Annabi (saw) idan yakabbara sallah sake hannunsa yakeyi, awani lokaci 
kuma yakanyi qabalu.sa’annan gakuma aikin mutanen madina gabadaya,wanda 
suka gada daga sahabbai da tabi’iina  da tabi’uttabi’iina , kuma wannan 
hujjane ga dukkan al’umma bisa ijima’in musulmi baki daya  , kamar yadda
 ibni taimiyyah ya bayyana acikin majamu’ul fatawi juzu’I na 20 shafi na
 294 ba’ataba samun wadanda suka karyataba, sai ‘yan tawayenmu ayanzu 
Allah ya shiryesu.
 HADISIN SALLAMA DAYA
 An samu daga Aishatu 
Matar Annabi (saw) tace “Annabi (saw) yana yin sallama guda daya ne 
acikin sallah” Sa`ad ibn Hisham Ibn Amir ya tafi  zuwa ga Abdullahi Ibn 
abbas, ya bashi labari da wannan Magana ta Aishatu cewa Annabi (saw) ya 
kasance yana yin sallama guda ne acikin sallah.Sai Ibn Abbas yace tayi 
gaskiya(Muslim 2\170). A cikin ruwayar Tirmizi “Lallai Manzon Allah 
(saw) ya kasance yana yin sallama acikin sallah, guda daya tagabansa, 
sannan ya karkata kansa  zuwa dama kadan”(Tirmizi 1\320). Daga salmata 
Ibn Ak,wa,i yace “ naga Manzon Allah (saw) yayi sallama guda daya”( Ibn 
Majah 1\297). Don haka, an samu ruwayoyi daga Annabi (saw) cewa yayi 
sallama daya acikin sallah gurare da dama, haka kuma an ruwaito daga 
khalifofi guda hudu, Abubakar da Umar da Usman da Aliyu da kuma sauran 
sahabbai kamar ibn Umar da Anas da ibn aby aufa, da Aishatu matar Annabi
 (saw)da Sa,ad ibn aby Waqqas da salmata bn akawa.u, da jama,a da yawa 
daga Tabi,ai bayan sahabban. Saboda haka ya tabbata kenan Manzon Allah 
yana fita daga Sallah da Sallama daya tak. Sigarta shine ASSALAMU 
ALAIKUM.(Fathul Bary Li ibn Rajab 6\59 ko Aujazul Masalik 2\145 ko 
Umdatul Qary 6\123—124) 
  Imamu Nawawi da Ibn Munzir sunce malamai 
sunhadu kancewa  ba abinda ke wajaba ga mai sallah sai sallama daya tak(
 Muslim Bisharhin Nawawi 3\80 ko Sahihu Fiqhus Sunnah 1\127—326).*
 
Aby Wa`il da Yahya Ibn Wasib da Umar Ibn AbdulAzeez da Hassan da Ibn 
Sirin da Qasim Ibn Muhammad da Aishatu (RA) da Anas da Aby Aliya da Aby 
Raja`ida Ibn Aby Awfi da Ibn Umar da Sa`eed bn Jubair da Suwaidu da 
qaisu ibn Aby hazim, kuma dukkansu an ruwaito daga garesu da Isnadi mai 
kyau, kuma AbdurRazaq ya ambaci Sallama daya daga Zuhuri. Tirmizi yace “
 Jama`a da yawa daga cikin Sahabban Annabi (saw) da tabi’ ai da wasunsu ,
 sun zabi yin Sallama  daya a sallar Farilla”(Nailal Audar 2\343 ).  
Imamu Ahmad ya ruwaito daga Abdullahi Ibn Aby Awfi cewa Annabi (saw) ya 
kasance yana fita a sallah ne da sallama daya tak(Musnad na Ahmad 1\236 
ko irwa il galil *2\32—33).  A cikin wata ruwaya Annabi (saw) ya kasance
 yana fita a sallah da Sallama Daya wajen Fuskarsa akan sharadin 
Muslim.Haka kuma Ibn Majah  da Ahmad da Nisa`i da Tirmizi da Hakeem da 
Ibn Hibban da Darul-Quduni  sun ruwaito da lafazin cewa “Manzon 
Allah(saw) ya kasance yana yin sallama daya ne wajen fuskarsa(Nailal 
Audar 2\341—342).Ahmad yace Salih yace Ibn Muhd yace lalle shi zuhair 
amintacce ne mai gaskiya.Haka kuma Abu Hatim da wasunsu duk sun tabbatar
 da haka, kuma hakika Bukhari ya ruwaito Wannan yana nuna 
amincinsa..Amma Bukhari ya takaita akan fadinsa yayi sallama ba tare da 
ambaton adadi ba, ya dai ce ATTASLIMU ba TASLIMATANI ba,don haka 
ATTASLIMU shine asalin kalmar wato MASDARI.MASDARI kuwa baya Magana akan
 adadi,wato kadan ko mai yawa,don haka sallama daya ta shiga. 
 An 
tambayi Malik akan sallama daya a cikin sallah,sai yace haka al`amarin 
yake.Shugabanni magabata sun kasance suna yin sallama daya ne,sallama 
biyu ta karfafu ne a lokacin Banu Hashim.Laisu yace mun riski shugabanni
 magabata da sauran mutane  suna sallama daya ne a cikin sallah 
“ASSALAMU ALAIKUM”(Mukhtasar Iktilaful Ulama,u Lid Dahawi 1\590kuma 
Ahmad ya ruwaito cewa mutanen Madinah sun kasance suna sallama dayane a 
cikin sallah,kuma yace sallama biyu ta daukaku ne a cikin zamanin Bany 
Hashim ma`ana a cikin Mulkin Bany Abbas.Faruwar sallama biyu daga Kuhfa 
ne wato Iraqi.A wannan lokacin Mutanen Madinah sun kasance suna sallama 
daya ne tak kamar yadda suka gada daga Annabi,sai akai amfani dakarfin 
mulki wajen tilastasu ga sallama biyu .Laisu yace “masu Magana akan 
sallama biyunma, mafiya yawansu sun amince akan idan Mutum ya takaita 
akan sallama daya ta isar masa, kuma sallarsa ta inganta”.saboda haka 
Ibnul-Munzir ya ambaci ijima,I kan sallama daya. An ruwaito daga Ibn 
Umar yin sallama daya ga liman da wanda yake sallah shi kadai, da kuma 
yin sallama uku ga wanda yake Mamu kuma akwai wani tare da shi agefen 
hagu.Malik da Dara-Qudani sun tafi akan haka cikin abinda suka ruwaito 
cewa “Annabi(saw) ya umarcemu da muyi wa limamanmu  sallama, kuma sashin
 mu yayiwa sashi sallama”(Dara Kuduni Hadisi na 1373).Hakika 
Annabi(saw)yayi sallama daya da Abubakar da Umar da Usman da Umar Ibn 
Abdul-Azeez. (mudawwana juzu,I nadaya shafi 196) kuma hadisin 
ingantaccene daga Aishatu(R.A).Hakeem yace hadisin ingantaccene akan 
sharadin Bukhari da Muslim.Hakama Sheikh Ahmad Shakir alokacinda yake 
tahaqiqi kan sunanuttirmizi, yace: sallama daya ingan taccene daga 
Annabi (saw) 
 nikuma inacewa wannan hadisin har ma Albani wanda yake
 ingantawa ko ya raunana yadda yaga dama,  shima ya inganta wannan 
hadisin a cikin sahihu ibnu majah (750). Kuma hakika an ruwaito sallama 
biyu daga Abdullahi Ibn Mas`ud,kenan kaga ashe sallama biyumma akwai 
hadisi * tokaga Ashe sallama daya ko biyu duk wanda kayi sallarka ta 
inganta , saidai sallama daya tafi yawan hadissai ingantattu, shiyasa 
bukari bai ruwaici hadisin sallama biyuba .
 ALQUNUTU
 A alqunutu 
zamu gabatarda hadisin Anas inda yake cewa manzon Allah (saw) yakasance 
yana Alqunutu asallar Asuba harsaida yabar duniya baibariba . Ahmad ya 
ruwaitoshi juzu’ina 3 shafi na 162da ibni Abi shaiba juzi’ina 2 shafi na
 312 musannaf na Abdurrazaq juzu’ina 3 shafi na 110 sharhul Asar na 
dahawi juzu’ina 1 shafi na 244  Assunnan darul quduni juzu’I na 2 shafi 
na Albaihaqi juzi’I na 2 shafi na 201 sharhissunnah na bagawi juzu’I 39 
na 3 shafi 123\124 Al’I’itibar na hazimi shafina 188 zadal mi’ad na 
ibnul  qayyim juzu’ina 1 shafi na 275 nasaburraya juzu’I na 2 shafina 
132 Addinul kalis na imamussubuki juzu’I nz 4 shafi 29 majma’uzzawa’id 
juzu’I na 2 shafi na 162 Al majamu’u na imamunnawawi juzu’I na 3 shafi 
na 504  sahihul bukhari juzu’I na 2 shafi  na 14 fathul  bari juzu’I na 2
 shafi na 621 sunanuttirmizi juzu’I na 1 shafi na  311 tuh
DASUNAN ALLAH MAIRAHAMA MAIJIN KAI
 HADISAN DA ‘YAN TAWAYE SUKE KARYATAWA KAI 
 TSAYE.
 Kamar yadda akayimin tambaya kuma aka nemi bayani daga wurina , kuma 
hadissan da suka karyata suna da yawa ainun , kuma agaskiya hukuncin duk
 wanda yakaryata Annbi (saw) kafirine kaitsaye, mai karyata Annabi (saw)
 ba’a binsa sallah kuma ba’a cin yankansa, sai in ya tuba yagyara 
,saboda haka ga kadan daga hadisan da suka karyata. 
 ADDU’O’I
 
Acikin sunnanittirmizi hadisi na dubu uku da dari uku da tamanin 3380 
manzon Allah (saw) yace wadansu mutane basu zauna amajalisin da basu 
ambaci Allah cikin saba kuma basuyi salati ga Annabinsuba face wannan 
majalisin yazama hasara garesu ranar qiyama , in Allah yaso ya  
azabtardasu  in Allah yaso saiya yafe musu , tirmizin ya  inganta 
hadisin , haka kuma Albanima ya ingantashi.Saboda haka sai muyita Addu’a
 aduk inda  aka taru da salati wa ma’aiki (saw)
  Saboda haka yazo 
acikin fatahulbari hadisi na 5923 Annabi tsira da amincin Allah 
sutabbata agareshi yace: wadansu  mutane bazasu haduba (wato kowanne 
irin haduwa na musulunci) sashinsu yana Addu’a sahinsu yana cewa Amin 
face Allah  ya karba musu , haka dabarani hadisi na 206 . haka 
faddulwa’aa’I hadisi na 23. haka kuma hadisin Abubakar siddiq alokacin 
daya aiki sa’idu bn Amir ya umarceshi yaje harsaiya samu zaid bn Abu 
safiyan, sai Abubakar yace bayin Allah Kuroki Allah ya tsare  sahibinku 
 da ‘yan uwanku dake  tare dashi , yakubutar dasu, sai ku daga 
hannayenku gaba daya Allah yayi muku rahama , saisuka daga hannayensu 
gaba dayansu su fiye da mutum hamsin 50 sai Aliyu bn Abi dhalib yace : 
damasu musulmi masu yawa bazasu daga hannayensu suna rokon Allah wani 
Abuba face yakarba musu ,matukar basabon Allah suke nufiba  ko yanke 
zumunta . faddul wa’aai hadisi na 13  Haka kuma Ankarbo daga salman yace
 : manzon Allah (saw) yace  wasu jama’a mutane bazasu daga hannayensuba 
zuwa ga Allah Azzawajallasuna rokonsa wani abuba face yakasance hakki ga
 Allah yasanya abinda suka nema acikin hannayensu” hadisi sahihi. Faddul
 wa’aa’I shafina 54
 Wadannan  hadisai dawasunsu sunyi nuni akan addu’ar jam’I duk inda musulmi suka hadu.
 kuma bisa ga maimaita addu’a wa mutanen kirki bizaharil gaibi , kadubi 
suratul hasher ayata 10 inda Allah kecewa (kuma wadanda sukazo abayansu 
suna cewa uban gijinmu kagafartamana kuma da ‘yan’uwanmu wadanda suka 
rigamu imani kuma karka sanya wata gilli acikin zukatanmu gameda wadanda
 suka rigamu imani ) kuma da makamantan wannan ayar kuma asura tul  
Muhammad Ayata  19  da kuma  Ibrahim Ayata 41. Duka  sun bada ma’ana 
guda gameda addu’ar .saboda haka , 
  sai manzon Allah (saw) 
yafassara ayar da cewa “ babu wani bawa musulmi da zaiyi addu’a ga 
dan’uwanshi alhali dan uwannashi  bayanan face mala’ika yace kaima 
anbaka duk irin abinda karokamasa” sahihu muslim hadisi na 7103. Wato 
mana’a “bizaharil gaibi” yazamo wanda akewa addu’ar bayanan awajenda ake
 addu’ar ko yanada rai ko bayi da rai.
  Kuma kadubi hadisin ka’ab bn
 malik wanda maruzi yaruwaito daga ka’ab bn malik yaddar Allah yatabbata
 agareshi , dansa Abdurrahman yana  cewa nine jagoran babana lokacin da 
yamakance , kuma duk lokacinda nafita dashi zuwa juma’a idan yaji kiran 
sallah yana  Addu’a da neman gafara wa sa’ad bn zurrara sai yazamana 
kullum yaji kiran sallar juma’a saiyayi Addu’a wa sa’ad bn zurrara , sai
 yaron yace ya babana meyasa kaketa maimaita addu’a  wa sa’ad bn zurrara
 ko wace juma’a? sai yace ya dana ai shi sa’ad  bn zurrara shine farkon 
limaminda yafara yimana sallar juma’a  Amadina a’unguwar baniibayada, 
kafin Annabi (saw) ya iso daga makkah , sai yaron yace alokacin 
kunawane? Sai ka’ab bn malik yace alokacinmu hansin 50 ne. wannan aiki 
na ka’ab bn malik yana tabbatarda cewa zamuyita maimaita addu’a kenan ga
 magabata mutanen kirki.
  Kuma hadisan ingantattune, sabida haka 
aiki dasu shine bin sunnar ma’aiki (saw) domin sahabi komai yayi ya 
koyane daga Annabi (saw)saboda haka ba’a tuhumarsu da saba mashi. 
 SHAFA HANNAYE AFUSKA
 Tirmizi hadisina 3386) An tabbatar dashi kamar haka acikin “ faddul wa’a’I 54”
 An karbo daga salim dan Abdullahi bin umar daga Abdullahi bin umar daga
 umar dan khaddabi , yaddar Allah ta tabbata agaresu , yace : manzon 
Allah (saw) yakasance idan yadaga hannayensa cikin Addu’a baya saukesu 
saiya shafi fuskarsa dasu . hadisin sahihine . faddul wa’a’I .shafi na 
54
  to aikaga bazamu barsuba muje muna aiki da kame kame marar 
daliliba dan son zuciya ,muje muna cewa malam wane yace wane yace, 
Alhali kuwa  ga ingan tattun hadisai dayawa daga manzon Allah (saw) akan
 wannan mas’ala saboda haka mumanzon Allah (saw) da sahabbansa (Ra) 
mukebi akowace mas’ala. Kuma Allah ya taimakemu akan haka Amin .
 
kuma duk wanda ya karyata hadisan Annabi (saw)  ingantattu irin wadannan
 da gangan harma da ayar Al’qur’ani karara bisa ga maimaita addu’a ga 
bayin Allah  agaskiya yakafurta . kuma ina kira ga ‘yan uwa Ahlussunna 
sulura akwai wadanda suke tahowa da sunan musulunci Alhali kuwa ba 
musulmi bane suna zuwane don subata  akidar musulmai, domin Annabi (saw)
 yace addu’a bargon ibadane, “wato kashin bayan addinine” kenan 
saikalura damaikokarin hanaka addu’a yaya ‘aqidarsa take?.
 NADIN RAWANI
 Nada rawani sunnane kamar yadda aka tambayi Abdullahi bin umar yafada. 
Umdatulqari sharhu sahihul bukhari hadisi na 5805 Ababin rawani mailamba
 na 15 .sunanuttirmizi hadisi na 1736 kuma asaki jela tabaya tsakanin 
kafadu kota gaba kamar yadda Annabi (saw) yake sakewa, kuma sahabbansa 
sukayi koyidahaka . akara duba  .Fatahul bari 16/356
 Sunanun nisa’I  hadisi na 5343zuwa 5344 da 5345 da 5346
 Sunani abi dauda hadisi na 4076 zuwana 4077kuma ga hadisin Rukana 
mainuna inda ma’aiki (saw) yake cewa banbanci  tsakaninmu da mushirkai 
Rawani akan hula .sunani Abi dauda hadisi na 4078
 Sunani ibni majah ,
 hadisi na 3584 zuwa 3585 zuwa 3586 zuwa 3587 kuma cewa rawani al’adar 
larabane kawai ,!!wannan magana jahilcine don bahaka maruwaita hadissan 
suka fahimtaba ,a’a sukam sunfahimci rawani sunnane na ma’aiki (saw) 
kuma gashi mafiyan maruwaitan ba larabawa bane,haka dukkam malamai suka 
fahimci rawani sunnane na ma’aiki (saw) tabbatacce. 
 Wato dai abinda
 yakamata afahimta anan shine Rawanidai sunnane me karfi na Annabi 
Muhammad (saw) kamar yadda ya gudana acikin sahabbai da tabi’iyna da 
tabi’uttabi’iyna har zuwa kan sheikh usman dan fodiyo, idan kadubi 
ihya’ussunnah shafina 148. Shima danfodiyo fahimtarshi rawani sunnane 
mai karfi, wato yabi sahun ‘yan’uwansa malaman sunnah. Saboda haka duk 
mai zagin Rawani to yasani da kyau yana zagin Annabine da sahabbansa da 
tabi’iyna da tabi’uttabi’iyna, kuma ya bautawa son zuciyarsa , da hakan*
 JIYARWA A CIKIN SALLAH
    Hakiqa Bukhari yayi tarjama akan jiyarwa a cikin sallah da fadinsa 
“Babin wanda yajiyar da mutanekabbarorin liman Har yakai zuwa ga 
fadinsa,Abubakar ya kasance yana jiyar da mutane kabbara.Kuma wannan 
shine jamhurin maluma suka kafa hujja dashi akan jiyarwa acikin 
sallah(Fathul Bary 2\259).Daga jabir Allah ya yarda dashi yace “Manzon 
Allah(saw) yayi mana sallah,Abubakar yana bayansa,Idan Manzon 
Allah(saw)yayi kabbara sai Abubakar yayi kabbara domin ya jiyar 
damu”(Muslim Bisharhin Nawawi 2\345) .Imamu Nawawi yace wannan dalili ne
 akan daga sauti don a jiyar da mutane,kuma ya halatta ga mai koyi da 
liman ya bi wannan sauti na mai jiyarwa.Kuma wannan itace Mazhabarmu , 
kuma Mazhabar Jamhur.(Muslim Bisharhin Nawawi 2\355—356 ko Umdatul Qary 
3\216 ko Tirmizi 1\378 koNailal Audar 2\269).
 Ash-shaukani yace ya 
halatta ga mai koyi da liman bin sautin mai jiyarwa.Don haka sunnah ce 
ga mai bin liman ya jiyar da masu sallah kabbarar liman,domin 
Annabi(saw) ya sunnanta haka a Masallacin sa mai Alfarma.Kuma Sahabbai 
da Tabi`ai sunyi ta aiki da wannan sunnah har zuwa wannan lokaci 
namu,kuma a yanzu haka ana aikata sunnar jiyarwa a Masallacin Manzon 
Allah(saw) da yake Madinah mai Alfarma.kuma anyi ijima,I akan haka .to 
kaga duk malaman hadisi fahimtarsu kenan gameda wadannan hadissan,to 
kaga ta yaya za’abar sunnah adawo ana shauraron masu Magana da ka?!!
 
 SADALU
 Acikin musannaf na ibni Abi shaiba wanda ake kira “Al’ahadisu wal’asar”
 jizi’I na daya shafi na 342\343, Anruwaito sadalu daga Hasanul basari 
da ibrahimunnakha’I . Ashafina 395 anruwaito sadalu daga Abdullahi bn 
zubair sahabin Annabi (saw) da tabi’innan . ibni sirina  da sa’eed bn 
musayyib da Abdullahi bn yazid  da sa’eed bn jubair.dawasunsu,kuma 
dukkansu tabi’aine . kuma ga hadisin mu’azu bn jabal wanda Dabarani ya 
ruwaito acin mu’ajjamul kabir juzu’I na 2 shafi na 271 yana cewa : “ 
Annabi (saw) idan yakabbara sallah sake hannunsa yakeyi, awani lokaci 
kuma yakanyi qabalu.sa’annan gakuma aikin mutanen madina gabadaya,wanda 
suka gada daga sahabbai da tabi’iina  da tabi’uttabi’iina , kuma wannan 
hujjane ga dukkan al’umma bisa ijima’in musulmi baki daya  , kamar yadda
 ibni taimiyyah ya bayyana acikin majamu’ul fatawi juzu’I na 20 shafi na
 294 ba’ataba samun wadanda suka karyataba, sai ‘yan tawayenmu ayanzu 
Allah ya shiryesu.
 HADISIN SALLAMA DAYA
 An samu daga Aishatu 
Matar Annabi (saw) tace “Annabi (saw) yana yin sallama guda daya ne 
acikin sallah” Sa`ad ibn Hisham Ibn Amir ya tafi  zuwa ga Abdullahi Ibn 
abbas, ya bashi labari da wannan Magana ta Aishatu cewa Annabi (saw) ya 
kasance yana yin sallama guda ne acikin sallah.Sai Ibn Abbas yace tayi 
gaskiya(Muslim 2\170). A cikin ruwayar Tirmizi “Lallai Manzon Allah 
(saw) ya kasance yana yin sallama acikin sallah, guda daya tagabansa, 
sannan ya karkata kansa  zuwa dama kadan”(Tirmizi 1\320). Daga salmata 
Ibn Ak,wa,i yace “ naga Manzon Allah (saw) yayi sallama guda daya”( Ibn 
Majah 1\297). Don haka, an samu ruwayoyi daga Annabi (saw) cewa yayi 
sallama daya acikin sallah gurare da dama, haka kuma an ruwaito daga 
khalifofi guda hudu, Abubakar da Umar da Usman da Aliyu da kuma sauran 
sahabbai kamar ibn Umar da Anas da ibn aby aufa, da Aishatu matar Annabi
 (saw)da Sa,ad ibn aby Waqqas da salmata bn akawa.u, da jama,a da yawa 
daga Tabi,ai bayan sahabban. Saboda haka ya tabbata kenan Manzon Allah 
yana fita daga Sallah da Sallama daya tak. Sigarta shine ASSALAMU 
ALAIKUM.(Fathul Bary Li ibn Rajab 6\59 ko Aujazul Masalik 2\145 ko 
Umdatul Qary 6\123—124) 
  Imamu Nawawi da Ibn Munzir sunce malamai 
sunhadu kancewa  ba abinda ke wajaba ga mai sallah sai sallama daya tak(
 Muslim Bisharhin Nawawi 3\80 ko Sahihu Fiqhus Sunnah 1\127—326).*
 
Aby Wa`il da Yahya Ibn Wasib da Umar Ibn AbdulAzeez da Hassan da Ibn 
Sirin da Qasim Ibn Muhammad da Aishatu (RA) da Anas da Aby Aliya da Aby 
Raja`ida Ibn Aby Awfi da Ibn Umar da Sa`eed bn Jubair da Suwaidu da 
qaisu ibn Aby hazim, kuma dukkansu an ruwaito daga garesu da Isnadi mai 
kyau, kuma AbdurRazaq ya ambaci Sallama daya daga Zuhuri. Tirmizi yace “
 Jama`a da yawa daga cikin Sahabban Annabi (saw) da tabi’ ai da wasunsu ,
 sun zabi yin Sallama  daya a sallar Farilla”(Nailal Audar 2\343 ).  
Imamu Ahmad ya ruwaito daga Abdullahi Ibn Aby Awfi cewa Annabi (saw) ya 
kasance yana fita a sallah ne da sallama daya tak(Musnad na Ahmad 1\236 
ko irwa il galil *2\32—33).  A cikin wata ruwaya Annabi (saw) ya kasance
 yana fita a sallah da Sallama Daya wajen Fuskarsa akan sharadin 
Muslim.Haka kuma Ibn Majah  da Ahmad da Nisa`i da Tirmizi da Hakeem da 
Ibn Hibban da Darul-Quduni  sun ruwaito da lafazin cewa “Manzon 
Allah(saw) ya kasance yana yin sallama daya ne wajen fuskarsa(Nailal 
Audar 2\341—342).Ahmad yace Salih yace Ibn Muhd yace lalle shi zuhair 
amintacce ne mai gaskiya.Haka kuma Abu Hatim da wasunsu duk sun tabbatar
 da haka, kuma hakika Bukhari ya ruwaito Wannan yana nuna 
amincinsa..Amma Bukhari ya takaita akan fadinsa yayi sallama ba tare da 
ambaton adadi ba, ya dai ce ATTASLIMU ba TASLIMATANI ba,don haka 
ATTASLIMU shine asalin kalmar wato MASDARI.MASDARI kuwa baya Magana akan
 adadi,wato kadan ko mai yawa,don haka sallama daya ta shiga. 
 An 
tambayi Malik akan sallama daya a cikin sallah,sai yace haka al`amarin 
yake.Shugabanni magabata sun kasance suna yin sallama daya ne,sallama 
biyu ta karfafu ne a lokacin Banu Hashim.Laisu yace mun riski shugabanni
 magabata da sauran mutane  suna sallama daya ne a cikin sallah 
“ASSALAMU ALAIKUM”(Mukhtasar Iktilaful Ulama,u Lid Dahawi 1\590kuma 
Ahmad ya ruwaito cewa mutanen Madinah sun kasance suna sallama dayane a 
cikin sallah,kuma yace sallama biyu ta daukaku ne a cikin zamanin Bany 
Hashim ma`ana a cikin Mulkin Bany Abbas.Faruwar sallama biyu daga Kuhfa 
ne wato Iraqi.A wannan lokacin Mutanen Madinah sun kasance suna sallama 
daya ne tak kamar yadda suka gada daga Annabi,sai akai amfani dakarfin 
mulki wajen tilastasu ga sallama biyu .Laisu yace “masu Magana akan 
sallama biyunma, mafiya yawansu sun amince akan idan Mutum ya takaita 
akan sallama daya ta isar masa, kuma sallarsa ta inganta”.saboda haka 
Ibnul-Munzir ya ambaci ijima,I kan sallama daya. An ruwaito daga Ibn 
Umar yin sallama daya ga liman da wanda yake sallah shi kadai, da kuma 
yin sallama uku ga wanda yake Mamu kuma akwai wani tare da shi agefen 
hagu.Malik da Dara-Qudani sun tafi akan haka cikin abinda suka ruwaito 
cewa “Annabi(saw) ya umarcemu da muyi wa limamanmu  sallama, kuma sashin
 mu yayiwa sashi sallama”(Dara Kuduni Hadisi na 1373).Hakika 
Annabi(saw)yayi sallama daya da Abubakar da Umar da Usman da Umar Ibn 
Abdul-Azeez. (mudawwana juzu,I nadaya shafi 196) kuma hadisin 
ingantaccene daga Aishatu(R.A).Hakeem yace hadisin ingantaccene akan 
sharadin Bukhari da Muslim.Hakama Sheikh Ahmad Shakir alokacinda yake 
tahaqiqi kan sunanuttirmizi, yace: sallama daya ingan taccene daga 
Annabi (saw) 
 nikuma inacewa wannan hadisin har ma Albani wanda yake
 ingantawa ko ya raunana yadda yaga dama,  shima ya inganta wannan 
hadisin a cikin sahihu ibnu majah (750). Kuma hakika an ruwaito sallama 
biyu daga Abdullahi Ibn Mas`ud,kenan kaga ashe sallama biyumma akwai 
hadisi * tokaga Ashe sallama daya ko biyu duk wanda kayi sallarka ta 
inganta , saidai sallama daya tafi yawan hadissai ingantattu, shiyasa 
bukari bai ruwaici hadisin sallama biyuba .
 ALQUNUTU
 A alqunutu 
zamu gabatarda hadisin Anas inda yake cewa manzon Allah (saw) yakasance 
yana Alqunutu asallar Asuba harsaida yabar duniya baibariba . Ahmad ya 
ruwaitoshi juzu’ina 3 shafi na 162da ibni Abi shaiba juzi’ina 2 shafi na
 312 musannaf na Abdurrazaq juzu’ina 3 shafi na 110 sharhul Asar na 
dahawi juzu’ina 1 shafi na 244  Assunnan darul quduni juzu’I na 2 shafi 
na Albaihaqi juzi’I na 2 shafi na 201 sharhissunnah na bagawi juzu’I 39 
na 3 shafi 123\124 Al’I’itibar na hazimi shafina 188 zadal mi’ad na 
ibnul  qayyim juzu’ina 1 shafi na 275 nasaburraya juzu’I na 2 shafina 
132 Addinul kalis na imamussubuki juzu’I nz 4 shafi 29 majma’uzzawa’id 
juzu’I na 2 shafi na 162 Al majamu’u na imamunnawawi juzu’I na 3 shafi 
na 504  sahihul bukhari juzu’I na 2 shafi  na 14 fathul  bari juzu’I na 2
 shafi na 621 sunanuttirmizi juzu’I na 1 shafi na  311 tuh
DASUNAN ALLAH MAIRAHAMA MAIJINKAI.
 Tsira da amincin Allah sutabbata ga annabinmu maidaraja.
 Bayan haka:
 Duk hukuncin dayake da nassi na Al’qur’ani ko hadisi sahihi, wanda 
anriga anbayyanashi da nassi, tofa anan kowane irin qiyasi ko tawili 
basa shiga anan,domin anriga anyi nassi akai.don haka munbayyana muku 
ayoyin al’qur’ani da hadisan ma’aiki tsira da amincin Allah sutabbata 
agareshi,akan cewa acikin addinin musulunci ilimi shine sama da komai, 
samada kowa,malamine ke jagorancin addini , kamar yadda yazo cikin 
Alqur’ani da hadisi, kuma wannan shine hukuncin da Allah yayi da 
manzonsa,kuma haka magabata na kwarai suka fahimta ,babu dama asanya 
ra’ayi anan, bazaka iya ta’awilin wani abu awajanba,saidai kayi dayan 
abu biyu, na 1.kodai kakaryata ayoyin da hadisan da kowa yafahimcesu 
ayadda suke kazama kafiri. 2.kokuma kokagaskata ayoyin da hadisan da 
kowa yafahimcesu ayadda suke ,domin katabbata musulmi. domin Allah 
yariga yabayyana kuma Annabi(saw) ma yabayyana.kuma nan bawurin kiyasi 
bane ko ijitihadi wurinbine kawai na da’a . kamar yadda Allah yabayyana 
dabi’ar muminai game da hukunce hukuncen Allah (swa) ( Bashi yiwa ga 
wani mumini namiji ko wata mumina ta mace ace Allah da manzansa yayi 
nassi akan wani hukunci suwatsarda hukuncin Allah da manzansa subi wani 
zabi nason zuciyarsu , alhali kuwa ga nassi ) suratul ahzab ayata 36 
 HUKUNCIN DINKULEWA WURI GUDA GAMUMINAI
 Dunkulewa wuri guda wajibine, wato farillane, bawai sai mutum yaga 
damaba ,domin Allah (swa) yayi nassi akan dunkulewa,a’inda yake cewa : 
(kudunkule wuri guda ga igiyar Allah kada kurarrabu ) Ali imrana ayata 
103 zuwa ayata 105 inda Allah kecewa ( kada kuzamo kamar wadanda suka 
rarraba  suka sassabawa juna akan karya (wato kafirai ) tokaga anan 
dunkulewa wuri guda ga musulmi masu imani da Alkitabu wassunnah dolene  
basu da wani  zabi , kuma anan zamu iya ganewa dukkan wanda baidauki 
wannan dunkulewa wajibineba kuma yayi watsi da wannnan nassi ya gitta 
wani sharadi nasa nakashin kansa , yace sai anbiya masa wata bukata tasa
 , kosai anbashi shugabanci na mutane gaba daya , abisa jahilcinsa 
inba’abashiba to yafasa dunkulewar, to wannan gaskiya munafikine babu 
wani addini gareshi shida duk wanda yagoyi bayansa akan haka , 
ballantana acesu ahlussunnane .don haka ina kira da babbar murya zuwa ga
 wadanda suka fahimci addini, sudaina wahalarda kansu wajen tunani 
gameda wanda badan izala ba, wanda bai fahimci komaiba yadda suka 
fahimta , wanda suna kawai na izala yake amfani dashi, domin biyan wata 
bukata tasa, saboda izala tayi darajarda basuyi tsammaniba, alhali kuwa 
ku fahimtane yakawoku dagaske , baikamata kubata lokacinku kan wanda bai
 fahimci komaiba sai neman girma kawai, yana tsammanin abin abanza kawai
 yake ba sai anyi aikiba , don haka Ahlussunnah na kwarai sun yarda 
dahadin kannan, sunyi imani da Alqur’ani da hadisi , don haka sukazo 
muka hade, gasunan munata mu’amala tare dasu, tundaga kan sheikh yusuf 
sambo Rigacukum da almajiransa da sheikh Rabi’u Daura da almajiransa , 
da,da,da,da,da. Duk Sun amince da hukuncin al’qur’ani da hadisi kamar 
yadda Allah yayi nasssi akan dunkulewa , batare da gitta wani sharadiba,
 amma kaga wadanda basuyi imaniba sunyi watsi da wannan nassin , tunda 
ba’abiya musu bukatarsuba dasukazo nema bisa sharadinda suka gitta na 
kashin kansu, wanda ba Alqur’aniba kuma ba hadisiba, ya ‘yan uwa musulmi
 gaba daya  kusani zamowa dan izala yanada tsada , bakowa kesamun wannan
 darajaba sai wanda Allah yanufa,saboda haka Allah ma yahana muminai 
surinka damuwa kan sha’anin munafukai , don haka kudaina kulasu , saboda
 haka nan Allah ke cewa : ( To menene yasameku acikin munafukai, kunzama
 qungiya biyu , alhali kuwa Allah ne ya mayardasu baya ( wato ya 
dilmiyardasu) saboda abinda suka aikata (na munafunci) shin kuna nufin 
kushiryar da wanda Allah yabatarne ?! kuma wanda Allah yabatar to 
bazakasamu wata hanyar shiryarshiriyaba agareshi ) Al’imrana ayata 88 
Saboda haka muyita wa’azinmu kawai kuma muyi watsi da wadanda Allah ya 
dilmiyar dasu saboda munafuncinda suka aikata,domin duk wanda yaki 
karbar nassin Alqur’ani bayyananne yayi nisanda bazai fahimci wa’aziba 
ko anyi .saboda haka manzon Allah (saw) dukda irin bayanin daya iya mai 
gamsarwa, haryakoma ga ubangijinsa yabar munafukai basu gamsuba,to waye 
kuma yake da bayaninda zai gamsardasu, baku ganin Abdullahi bn ubayyu bn
 salul,saboda shugabancinnan da ba’abashiba, yazama munafiki kuma yana 
sallah kuma yakanje jahadi tare da Annabi (saw) amma saboda mulkin da 
ba’abashiba yadoje amunafurci harya mutu haka .
 wato asalin abin Dan
 salul shiza’a nada sarki kamin Annabi (saw) yazo madina ,kafin anadashi
 Annabi (saw) yazo madina. To kaga babu maganar wani shugaba amadina sai
 Annabi (saw) to saboda rashin samun shugabancinnan yacigaba  da 
munafunci har karshen rayuwarsa.ammashi yamutu gabanin manzom Allah 
(saw) yamutu. saidai Dan salul yabar masu rufa masa baya masu yawa, 
wadanda har manzon Allah (saw) yakoma ga ubangijinsu basu gamsuba . 
Allah yatsaremu daga sharrin munafukai.
 Wato babban abinda nake 
kokarin ganarda ‘yan uwana ahlussunnah anan shine, mufahinci cewa iya 
ahlussunnafa sunzo mun hade, amma wadanda suka rage suna jayayyannan 
basu fahimci sunnah bafa , sabooda haka ‘yan gargajiyane dasunan 
izala,saboda haka kowa yasan suna bashine aikiba, baku ganin sunabin 
kowane mutum sallah kuma suci yankan kowa, kuma kowanne irin shirme zaka
 samesu aciki, to masu irin wannan dabi’ar kake cewa ‘yan izalanesu ?
HARAMUN NE A SIFFANTA WANIN ALLAH DA CEWA SHI MASANIN GAIBI NE:
 
 Haramun ne wani mutum ya siffanta wata halitta daga cikin halittun 
Allah Madaukakin Sarki: Mala'iku ne, ko Annabawa da cewa shi wannan 
halitta masanin gaibi ne, domin yin hakan tamkar karyata Allah 
Madaukakin Sarki ne! 
 
 Hakan haramun ne saboda Allah Madaukakin Sarki Ya ce cikin Suratun Naml aya ta 65:-
 {قل لا يعلم من في السماوات والارض الغيب الا الله وما يشعرون ايان يبعثون}.
 
 Ma'an: {Ka ce: Babu wanda ya san gaibi a cikin Sammai da Kasa face Allah, kuma ba sa sanin cewa a yaushe ne ake tayar da su}.
 
 Lalle akwai ayoyi da hadithai masu yawan gaske da suke tabbatar da 
wannan ma'ana ta haramta sifanta wanin Allah da cewa shi masanin gaibi 
ne.
 
 KARIN HASKE
 
 Amma idan wani ya ce: Ni ina da hujjar
 halatta siffanta Annabi mai tsira da amincin Allah da cewa shi masanin 
gaibi ne, hujjar tawa kuwa ita ce:-
 
 Fadar Allah Madaukakin Sarki cikin Suratut Takwiir aya ta 24:-
 {وما هو على الغيب بضنين}.
 Ma'ana: {Kuma shi (Annabi) ba mai rowan gaibi ba ne}.
 
 Da kuma fadarSa cikin Suratu Aali Imran aya ta 44:-
 {ذلك من انباء الغيب نوحيه اليك}.
 Ma'ana: {Wannan daga labarun gaibi ne muke yin wahayinsa zuwa gare ka (ya kai Annabi) }.
 Da wasu nassosi masu kama da wannan to sai a ce da shi:-
 
 Gaibin da ya zo cikin wadannan nassosi yana nufin wahayin da Allah Yake
 yi ne zuwa ga manzanninSa, idan kuwa haka lamarin yake to ba zai 
halatta ba a siffanta su manzannin da cewa su masana gaibi ba ne, saboda
 abu biyu:-
 
 Na farko dai: Ba ya halatta a ce Alkur'ani zai karyata kansa da kansa, ko kuwa zai yi karo da junansa.
 Na biyu: Da zai halatta a siffanta Annabwan Allah da cewa su masana 
gaibi ne saboda wahayin da Allah Yake musu, wahayin da yake dauke da 
hukunce-hukunce, da kuma wasu abubuwa daban kamar irinsu labaru, to da 
hakan zai sa ya halatta a siffanta dukkan mutumin da manzannin za su 
isar masa da wannan aike da aka yi musu da cewa shi ma masanin gaibi ne!
 Saboda haka mu din nan da muke karanta Alkur'ani mai girma, da kuma 
Hadithai masu daraja muke sanin hukunce-hukunce da labarun gaskiya da 
suke cikinsu, ke nan zai halatta a siffanta mu da cewa: Mu masan gaibi 
ne!! Ina jin kuwa babu wani musulmi da zai yi jaraa'ar fadin haka.
 
 Misalin abin: Kamar shugaban kasa ne ya fidda wata doka sannan ya kira 
jami'in yada labarai a fadarsa ya ce da shi: Jeka ka karanta wa 
talkawana wannan dokar. Sannan shi jami'in yada labaran ya je karanta wa
 jama'ar kasa dokar kamar yadda shugaban kasa ya umurce shi.
 Kun ga 
ai babu wani mai hankali da zai kira wannan dokar da cewa doka ce ta 
jami'in yada labarai, a'a dukkan masu hankali suna sane da cewa dokace 
ta shugaban kasa, watau shugaban kasa shi ne mai dokar, koda kuwa shi 
jami'in yada labaru shi ya isar da ita zuwa ga sauran talakawa.
 
 Tun da aka fara duniyan nan har zuwa yanzu mu halittu: --Mala'ikunmu da
 Annabawanmu- ko wannenmu yana iya sanin wasu abubuwa sannan kuma yana 
iya jahiltan wasu abubuwan, wannan sifa ce tabbatacciya gare mu, duk 
kuwa mai irin wannan sifa haramun ne wani ya siffanta shi da cewa shi 
din nan masanin gaibi mutlaqii ne.
 
 Allah Ya taimake mu Ya tabbatar da dugaduginmu a kan sunnar Annabi mai tsira da amincin Allah. Ameen
HARAMUN NE A SIFFANTA WANIN ALLAH DA CEWA SHI MASANIN GAIBI NE:
 
 Haramun ne wani mutum ya siffanta wata halitta daga cikin halittun 
Allah Madaukakin Sarki: Mala'iku ne, ko Annabawa da cewa shi wannan 
halitta masanin gaibi ne, domin yin hakan tamkar karyata Allah 
Madaukakin Sarki ne! 
 
 Hakan haramun ne saboda Allah Madaukakin Sarki Ya ce cikin Suratun Naml aya ta 65:-
 {قل لا يعلم من في السماوات والارض الغيب الا الله وما يشعرون ايان يبعثون}.
 
 Ma'an: {Ka ce: Babu wanda ya san gaibi a cikin Sammai da Kasa face Allah, kuma ba sa sanin cewa a yaushe ne ake tayar da su}.
 
 Lalle akwai ayoyi da hadithai masu yawan gaske da suke tabbatar da 
wannan ma'ana ta haramta sifanta wanin Allah da cewa shi masanin gaibi 
ne.
 
 KARIN HASKE
 
 Amma idan wani ya ce: Ni ina da hujjar
 halatta siffanta Annabi mai tsira da amincin Allah da cewa shi masanin 
gaibi ne, hujjar tawa kuwa ita ce:-
 
 Fadar Allah Madaukakin Sarki cikin Suratut Takwiir aya ta 24:-
 {وما هو على الغيب بضنين}.
 Ma'ana: {Kuma shi (Annabi) ba mai rowan gaibi ba ne}.
 
 Da kuma fadarSa cikin Suratu Aali Imran aya ta 44:-
 {ذلك من انباء الغيب نوحيه اليك}.
 Ma'ana: {Wannan daga labarun gaibi ne muke yin wahayinsa zuwa gare ka (ya kai Annabi) }.
 Da wasu nassosi masu kama da wannan to sai a ce da shi:-
 
 Gaibin da ya zo cikin wadannan nassosi yana nufin wahayin da Allah Yake
 yi ne zuwa ga manzanninSa, idan kuwa haka lamarin yake to ba zai 
halatta ba a siffanta su manzannin da cewa su masana gaibi ba ne, saboda
 abu biyu:-
 
 Na farko dai: Ba ya halatta a ce Alkur'ani zai karyata kansa da kansa, ko kuwa zai yi karo da junansa.
 Na biyu: Da zai halatta a siffanta Annabwan Allah da cewa su masana 
gaibi ne saboda wahayin da Allah Yake musu, wahayin da yake dauke da 
hukunce-hukunce, da kuma wasu abubuwa daban kamar irinsu labaru, to da 
hakan zai sa ya halatta a siffanta dukkan mutumin da manzannin za su 
isar masa da wannan aike da aka yi musu da cewa shi ma masanin gaibi ne!
 Saboda haka mu din nan da muke karanta Alkur'ani mai girma, da kuma 
Hadithai masu daraja muke sanin hukunce-hukunce da labarun gaskiya da 
suke cikinsu, ke nan zai halatta a siffanta mu da cewa: Mu masan gaibi 
ne!! Ina jin kuwa babu wani musulmi da zai yi jaraa'ar fadin haka.
 
 Misalin abin: Kamar shugaban kasa ne ya fidda wata doka sannan ya kira 
jami'in yada labarai a fadarsa ya ce da shi: Jeka ka karanta wa 
talkawana wannan dokar. Sannan shi jami'in yada labaran ya je karanta wa
 jama'ar kasa dokar kamar yadda shugaban kasa ya umurce shi.
 Kun ga 
ai babu wani mai hankali da zai kira wannan dokar da cewa doka ce ta 
jami'in yada labarai, a'a dukkan masu hankali suna sane da cewa dokace 
ta shugaban kasa, watau shugaban kasa shi ne mai dokar, koda kuwa shi 
jami'in yada labaru shi ya isar da ita zuwa ga sauran talakawa.
 
 Tun da aka fara duniyan nan har zuwa yanzu mu halittu: --Mala'ikunmu da
 Annabawanmu- ko wannenmu yana iya sanin wasu abubuwa sannan kuma yana 
iya jahiltan wasu abubuwan, wannan sifa ce tabbatacciya gare mu, duk 
kuwa mai irin wannan sifa haramun ne wani ya siffanta shi da cewa shi 
din nan masanin gaibi mutlaqii ne.
 
 Allah Ya taimake mu Ya tabbatar da dugaduginmu a kan sunnar Annabi mai tsira da amincin Allah. Ameen
Zanga-zangar
 talakawa saboda neman tabbataccen wani hakki nasu, ko saboda neman 
tunkude wani zalunci a kansu daga shugabanni masu mulkarsu, wani abu ne 
da ake gani yana faruwa daga lokaci zuwa lokaci cikin al'ummai 
daban-daban. 
 
 A wannan makala tamu muna so ne mu dubi mahangar 
Musulunci cikin mas'alar, muna kuma rokon Allah Madaukakin Sarki da Ya 
yi mana jagora ckin abin da za mu fada, Ya kuma amfanar da Al'ummarmu da
 ita.
 
 Farko dai ya kamata a san cewa babu sabani a tsakanin 
Malumanmu cewa: zanga-zangar hayaniya da kone-kone, da kuma wacce a ka 
gina saboda tabbatar da zalunci, irin wannan nau'i na zanga-zanga ba ya 
halatta.
 *****************************
 Amma zanga-zangar lumana 
wacce aka tsara saboda neman wani tabbataccen hakki, ko neman tunkude 
wani tabbataccen zalunci daga shugabanni, ko daga wasunsu, lalle 
malamanmu na Musulunci a wannan zamani sun kasu kashi biyu game da 
hukuncinta.
 
 Kashi na farko suka ce: Zanga-zangar talakawa ba ta halatta saboda abubuwa uku:-
 Na farko: Akwai kamanta kai da kafurai cikin yin ta, domin kafurai ne 
aka san cewa suna daukar yin zanga-zanga a matsayin wata hanya ta neman 
kauda wani munkari, duk kuwa abin da kafurai za su kebanta da shi, to ba
 halal ba ne Musulmi su rika yin shi.
 Na biyu: zanga-zanga na daga 
cikin fararrun al'amura a cikin Addini, duk kuwa abin da yake fararren 
lamari cikin addini ta ba daidai ba ne a yi shi.
 Na uku: dogara da 
Qa'idar "sadduz Zari'ah" domin sau da dama yin zanga-zanga saboda neman 
kauda wani munkari ya kan sabbaba fadawa cikin munkari mafi girma, 
wannan zai wajabta nisantarsa tun farkon fari.
 *****************************
 Kashi na biyu kuwa suka ce: Zanga-zangar lumana halal ce "babu wani 
laifi a yi amfani da ita saboda neman kauda wani munkari. Sun kafa hujja
 kamar haka:-
 Na farko: Suka ce: zanga-zangar lumana wani abu ne da 
Salaf suka yi amfani da shi domin kauda munkari. Imam Abubakar Dan 
Khallal ya ce cikin littafinsa mai suna Al-Amru Bil Ma'arufi Wan Nahyu 
anil Munkari shafi na 50:-
 ((عن محمد بن أبي حرب قال: سالت أبا عبد 
الله عن الرجل يسمع المنكر في دار بعض جيرانه. قال: يأمره. قلت: فان لم 
يقبل؟ قال: تجمع عليه الجيران وتهول عليه)). انتهى.
 Ma'ana ((Daga 
Muhammad Dan Abi Harb, ya ce: na tambayi Abu Abdullahi (watau Imam Ahmad
 Dan Hanbal) game da mutumin da yake jin munkari cikin gidan sashin 
makwabtansa. Sai ya ce: Zai umurce shi (da ya bari). Sai na ce: To in 
bai karba ba fa? Sai ya ce: sai a tara masa makwabta a tsoratar da 
shi)). Intaha. Sannan har yanzu Khallal ya riwaito cikin shafi na 50-51 
ya ce:-
 ((عن جعفر بن محمد النسائي قال: سمعت أبا عبد الله سئل عن 
الرجل يمر بالقوم يغنون؟ قال: اذا ظهر له هم داخل. قلت: لكن يسمع الصوت 
يسمع في الطريق. قال: هذا ظهر عليه ان ينهاهم. ورأى ان ينكر الطبل يعني اذا
 سمع حسه. قيل: مررنا بقوم وقد اشرفوا من علية لهم وهم يغنون فجئنا الى 
صاحب الخبر فاخبرناه. فقال: لم تكلموا في الموضع الذي سمعتم؟ فقيل: لا. 
قال: كان يعجبني ان تكلموا لعل الناس كانوا يجتمعون وكانوا يشهرون)). 
انتهى.
 Ma'ana: ((Daga Ja'afar Dan Muhammad An-Nasaaii ya ce: Na ji 
Abu Abdillah an tambaye shi game da mutumin da ya wuce wasu mutane suna 
wake-wake? Sai ya ce: idan ya bayyana gare shi cewa suna cikin gida. Sai
 na ce: sai dai ana jin sauti ana ji a cikin hanya. Ya ce: wannan ya 
zama wajibi a kan shi ya hana su. Kuma ina ganin ya yi inkarin babbar 
ganga, watau idan suka ji motsin shi. Sai aka ce: mun wuce wasu mutane 
suna kan wani bene nasu suna ta wake-wake, sai muka je wa jami'in hukuma
 wanda ake kai masa labarai aka ba shi labari. Sai ya ce: ba su yi 
magana cikin maudhu'in da kuka ji ba? Sai aka ce: a'a. Sai ya ce: ya 
kasance yana kayatar da ni su yi magana, watakila mutane za su kasance 
suna taruwa suna yayata lamarinsu)). Intaha. 
 
 Kun gani a cikin 
wadannan atharai biyu Imam Ahmad ya yi fatawar mutane su taru saboda 
inkarin munkari saboda a tsoratar da Mai munkarin da kuma yayata 
lamarinsa.
 Sannan Abul Faraj Abdurrahman Ibnul Jauzii wanda ya rasu 
shekarar hijira 527 ya ce cikin littafin tarihinsa mai suna: Al-Mutazim 
Fi Tarikhil Muluuki Wal Umam 8/240:-
 ((واجتمع في يوم الخميس رابع عشر
 المحرم خلق كثير من الحربية والنصرية وشارع دار الرقيق وباب البصرة 
والقلائين ونهر طابق بعد ان أغلقوا دكاكينهم وقصدوا دار الخلافة وبين 
ايديهم الدعاة والقراء وهم يلعنون اهل الكرخ، وازدحموا على باب الغربة 
وتكلموا من غير تحفظ في القول، فراسلهم الخليفة ببعض الخدم: اننا قد انكرنا
 ما انكرتم، وتقدمنا بان لا يقع معاودة، ونحن نغفل في هذا ما لا يقع به 
المراد. فانصرفوا وقبض على ابن الفاخر العلوي في آخرين، ووكل بهم في 
الديوان. وهرب صاحب الشرطة؛ لانه كان أجاز لأهل الكرخ ما فعلوا)). انتهى.
 Ma'ana: ((Mutane da yawa suka hadu ranar alhamis sha hudu ga Muharram, 
daga Harbiyyah, da Nasriyyah, da Shari'u Darir Raqiq, da Babul Basrah, 
da Qalaawiin, da Nahru Tabiq bayan sun kukkulle kantuna sun nufi Fadar 
Khalifah, a gaba gare su akwai Masu wa'azi da Makaranta Alkur'ani suna 
ta tsine wa jama'ar Karkh, suka yi cinkoso a kofar gurbah, suka yi ta 
magana ba tare da wani rufa-rufa ba. Khalifah sai ya aiko wasu yaran 
Sarki zuwa gare su (da sakon): Lalle mu mun yi inkarin abin da kuka yi 
inkarin shi, kuma muna gabatar da (akawalin cewa) haka ba zai sake 
faruwa ba, kuma mu za mu tushe aukuwar dukkan abin da ba shi ne manufa 
ba. Sai suka watse, kuma aka kama Ibnul Faakhir Ba'alawe da ma wasu 
daban. Kuma aka jingina su cikin Diwani, sannan shugaban yan sanda ya 
gudu, saboda shi ne ya ba wa jama'ar Karkh izinin yin abin da suka yi)).
 Intaha.
 
  Wannan zanga-zangar ta faru ne a shekarar hijira 458 
watau yau shekaru 975 ke nan da suka wuce. Idan ka dubi maganar Imam 
Ahmad sannan ka dubi wannan kissa za ka fahimci cewa zanga-zanga saboda 
inkarin wani munkari lamari mai asali a cikin Musulunci, ba yi da alaka 
da abin da za a kira: Kwaikwayon kafirai.
 
 Hujjarsu ta biyu suka
 ce: da za a kaddara, zanga-zanga wata sabuwar wasilar inkarin munkari 
ne ba wai tsohuwa ba ce a cikin Musulunci, to da ma hakan ba zai maida 
ita haramun ba, ko kuwa hakan ba zai sanya ta cikin jerin bidi'o'i a 
cikin Addini ba, saboda su Wasaa'il matukar dai ba su kasance haramun ba
 ne saboda zatinsu, ko kuwa matukar dai ba su kasance wani shi'ari ba ne
 kebabbe ga kafurai to babu wani laifi Musulmi su fa'idantu da su a 
cikin Maqaasidush Shari'ah, kamar yadda dai Shaikhul Islam Ibnu 
Taimiyyah yake cewa cikin Majmu'ul Fatawa 30/206 watau kamar fa'idantuwa
 da kayayyakin gini, da saka, da sauran sana'o'i. Kuma a wannan zamani 
namu sai mu ce kamar su lasfikar da za a kira salla da ita saboda Kara 
sauti. Kai kamar rike tasbaha saboda kidayar lafuzan zikiri, kun san 
cewa babban Shaikhinmu Sheik Ibnu Uthaimiin yana ganin halaccin amfani 
da shi, kamar yadda ya zo cikin littafin: Jalasaatu Wa Fataawa Ibni 
Uthaimeen 8/32 saboda ita tasbaha tana daga cikin babi ne na Wasaa'il. 
 
 Muna fata Allah Ya nuna mana gaskiya gaskiya ce Ya ba mu ikon bin ta, Ya kuma nuna mana karya karya ce Ya ba mu ikon guje mata
Wednesday, 28 August 2013
MAGANIN HASSADA A ZUCIYA!!!
 
 Sanin girman laifinsa a wurin Allah da cewa shi (Laifi) ne dake cinye 
aikin kwarai, kamar yadda wuta take cin itatuwa, kamar yadda ya inganta a
 cikin hadithi.
 
 Abin da Allah Ta'ala ya baiwa waninka to wannan
 karkashin ikon Allah ne da kuma hikimarsa. Kuma rashin yarda da hakan, 
yana nuni ne zuwa ga kauda kai daga Allah.
 Kuma raunin imani ne da abin da Allah ta'ala ya kaddara, kuma ya hukunta
 
 Yawan fadin cewa: MASHA ALLAHU , TABARAKALLAH; Ma'ana: "Haka Allah yaso, Allah yayi albarka".
 Wannan kuwa yana faruwa ne a duk lokacin da mutum yaga abin da yake burge shi.
 Yin hakan yana nunawar cewa kana da kyakkyawar zuciya.
 
 Sanin ladan da Allah ta'ala yake bayarwa ga duk wanda ya guji hassada.
 Duk wanda yayi barci alhali babu hassada a cikin zuciyarsa ga dayanmu, lallai ladansa mai girma ne.
 Kamar yadda ya tabbata daga Manzon Allah tsira da aminci su tabbata a 
gare shi, " Lallai yayiwa daya daga cikin sahabbansa bushara da 
aljannah.
 Abdullahi dan Umar Allah ya kara masa yarda, yaje gidan 
wannan mutumin ya kwana kuma ya sami tabbacin cewa babu abin da ya sanya
 har ya sami wannan bushara face yana kwana ne babu wani a cikin ransa. 
 
 Yan uwa mu guji hassada a dukkan lamuran mu, mu daina sa haushin wani 
namu ya samu wani abu, dukkan abin da ka samu rabonka ne, haka dukkan 
abin da ka rasa ba rabonka bane, duk bakin cikin mai bakin ciki ko 
hassadar mai hassada basu iya hanama abin da Allah ya hukunta rabonka 
ne, Allah yasa mu gane.
ALKALAMI SHI NE FARKON ABIN DA ALLAH YA HALITTA,
 BA HASKEN MANZON ALLAH KO ZATINSA BA, KAMAR YADDA MASU BIDI'A KE CEWA:
 ****************************** ***********
 KARA TUNATAR DA AL'UMMAR MUSULMI ABIN DA YA ZAMA WAJIBI SU YI IMANI DA SHI
 ****************************** ************
 
 Sau da dama 'Yan'uwa Musulmi za ku rika ganin cewa Sufaye da dukkan 
wadanda suka saki hanyar Shari'ah cikin tafiyar da addininsu suna barin 
yin aiki da nassin Alkur'ani, ko nassin ingantaccen hadithi, su koma 
suna yin aiki da nassoshin da ko dai su ne suka kirkiro su da kansu, ko 
kuwa a'a wasu hadithai ne masu rauni matuka, ko kuwa wasu hadithai ne na
 karya a bisa ittifakin masana ilmin hadithi!! 
 
 Misali: Imam 
Abu Daawuud ya ruwaito hadithi na 4,702, da Imamut Tirmizi hadithi na 
2,155, da Imam Ahmad hadithi na 22,757 daga Sahabi Ubaadatu Dan Saamit, 
haka nan ma Imamul Haakim cikin Mustadrak dinsa hadithi na 3,693, da 
Imamut Tabaraanii cikin Almu'ujamul Kabeer hadithi na 12,060, da Imamul 
Baihaqii cikin As-Sunanul Kubraa hadithi na 18,157 daga Sahaabi 
Abdullahi Dan Abbas, sannan Imamul Albaanii da sauran masana Ilmin 
Hadithi sun inganta shi, dukkan wadannan Sahabbai biyu ko wannensu ya 
ce:- 
 
 ((سمعت رسول الله صلى الله عليه وسلم يقول: ان اول ما خلق 
الله القلم، فقال له: اكتب. قال: رب وماذا اكتب؟ قال: اكتب مقادير كل شيء 
حتى تقوم الساعة)). انتهى. 
 
 Ma'ana: ((Na ji Manzon Allah mai 
tsira da amincin Allah yana cewa: Lalle farkon abin da Allah Ya halitta 
shi ne Alkalami, sannan Ya ce da shi: Ka rubuta, to sai ya ce: Ya 
Ubangijina mene ne zan rubuta? Sai Ya ce: Ka rubuta kaddarorin kome har 
Sa'ah ta tsaya)). Intaha.
 
 Kamar yadda kuke gani wannan nassi ne
 na sahihin hadithi, to amma kuma duk da haka sai ga shi Aluusii ya 
hikaito daga Sufaye cikin tafsirinsa mai suna Ruuhul Ma'aanii 17/105 
cewa sun ce ya zo cikin Hadithi cewa Annabi mai tsira da amincin Allah 
ya ce wa Sahabi Jabir Dan Abdullahi :-
 
 ((اول ما خلق الله تعالى نور نبيك يا جابر)). انتهى. 
 
 Ma'ana: ((Ya Jabir! Farkon abin da Allah Madaukakin Sarki Ya halitta shi ne hasken Annabinka)). Intaha.
 
 Don Allah ku duba ku ga irin yadda Sufaye suka bar yin aiki da 
ingantaccen hadithi, suka koma suka kirkiro wani hadithin karya  suka 
jingina shi zuwa ga Annabi mai tsira da amincin Allah, ta inda kuwa za 
ku fahimci cewa hadithi ne karya shi ne: Sam ba ya rubuce cikin 
littattafan hadithi sanannu, wannan shi ya sa ma a lokacin da Sheik 
Muhammad Jameel Zainu yake bayanin hadithai na karya cikin littafinsa 
Mai suna: Minhaajul Firqatin Naajiyah Wat Taa'ifatil Mansuurah shafi na 
74 ya ce:-
 
 ((اول ما خلق الله نور نبيك يا جابر". موضوع)). انتهى.
 
 Ma'ana: ((Ya Jabir! Farkon abin da Allah Ya halitta shi ne hasken 
Annabinka". maudhuu'ine)). Intaha. Haka ma Sheik Albanii ma a cikin 
littafinsa Silsilatul Ahaadithis Sahiihah 1/457 a lokacin da ya kawo 
hadithin nan na 2,996 da Imam Muslim ya ruwaito cikin Sahihinsa watau:-
 ((خلقت الملائكة من نور وخلق الجان من مارج من نار، وخلق ادم مما وصف لكم)). انتهى.
 
 Ma'an: ((An halicci Mala'iku daga wani irin haske ne, sannan an halicci
 Aljannu daga wani irin harshen wuta mai launin baki-baki ne, sannan 
kuma an halicci Adamu ne daga abin da aka siffanta muku)). Sai shi 
Albaanii ya ce:-
 ((فيه إشارة الى بطلان الحديث المشهور على السنة 
الناس: "اول ما خلق الله نور نبيك يا جابر" و نحوه من الأحاديث التي تقول 
بانه صلى الله عليه وسلم خلق من نور، فان هذا الحديث دليل واضح على ان 
الملائكة فقط هم الذين خلقوا من نور، دون ادم وبنيه، فتنبه ولا تكن من 
الغافلين)). انتهى.
 
 Ma'ana: ((Cikin wannan hadithin akwai 
isharar cewa hadithin nan da ya shahara cikin harsunan mutane, watau: 
"Ya Jabir farkon abin da Allah Ya halitta shi ne hasken annabinka" da ma
 irinsa daga cikin hadithan da suke cewa: Annabi mai tsira da amincin 
Allah an halicce shi ne daga wani irin haske magana ce ta karya. Lalle 
wannan hadithin hujja ce karara da ke nuna cewa: lalle Mala'iku ne kadai
 aka halitta su daga wani irin haske, amma banda Adamu da 'ya'yan shi. 
Sai ka fadaka, kada ka kasance daga cikin gafalallu)). Intaha.
 
 
Allah Ya shiryar da sufayenmu cikin wannan Al'ummah, da ma dukkan sauran
 karkatattu da ake da su cikin wannan Al'ummah Muhammadiyyah.
 
 Ya Allah! Ka nuna mana gaskiya gaskiya ce Ka ba mu ikon bin ta, Ka nuna mana karya karya ce Ka ba mu ikon guje mata. Ameen
Tuesday, 27 August 2013
MU SANYA AL'UMMAR MASAR CIKIN ADDU'O'INMU
 
 Yana daga cikin cikar Musuluncin Musulmi ya nuna damuwarsa saboda 
damuwar da ta samu 'yan'uwansa Musulmi wadanda ake zalunta a ma ko ina 
ne cikin wannan duniya tamu.
 
 Lalle muna nuna matukar bakin ciki
 da da takaici da irin yadda ake gallaza wa talakawan Kasar Masar 
talakawan da aka shaida musu cewa dimokuradiyya ce za a yi a kasarsu, 
watau duk wanda mafi yawan jama'a suka jefa wa kuri'a shi ne zai zama 
shugaban kasarsu, ko dan majalisar kasarsu. Sun fito zun zabi wadanda 
suke so, amma kuma azzulumai sun yi amfani da karfin bindiga suka kauda 
zabinsu!!
 
 Muna rokon Allah Madaukakin Sarki da ya kawo wa 
talakawan Masar dauki, ya taimake su a kan azzalumai da suke zaluntarsu,
 ya dawo musu da wannan hakki nasu Cikin gaggawa, Ya kuma dawo musu da 
zama lafiya cikin wannan kasa tasu mai dimbin tarihi. Ameen
HARAMUN NE A SIFFANTA WANIN ALLAH DA CEWA SHI MASANIN GAIBI NE:
 
 Haramun ne wani mutum ya siffanta wata halitta daga cikin halittun 
Allah Madaukakin Sarki: Mala'iku ne, ko Annabawa da cewa shi wannan 
halitta masanin gaibi ne, domin yin hakan tamkar karyata Allah 
Madaukakin Sarki ne! 
 
 Hakan haramun ne saboda Allah Madaukakin Sarki Ya ce cikin Suratun Naml aya ta 65:-
 {قل لا يعلم من في السماوات والارض الغيب الا الله وما يشعرون ايان يبعثون}.
 
 Ma'an: {Ka ce: Babu wanda ya san gaibi a cikin Sammai da Kasa face Allah, kuma ba sa sanin cewa a yaushe ne ake tayar da su}.
 
 Lalle akwai ayoyi da hadithai masu yawan gaske da suke tabbatar da 
wannan ma'ana ta haramta sifanta wanin Allah da cewa shi masanin gaibi 
ne.
 
 KARIN HASKE
 
 Amma idan wani ya ce: Ni ina da hujjar
 halatta siffanta Annabi mai tsira da amincin Allah da cewa shi masanin 
gaibi ne, hujjar tawa kuwa ita ce:-
 
 Fadar Allah Madaukakin Sarki cikin Suratut Takwiir aya ta 24:-
 {وما هو على الغيب بضنين}.
 Ma'ana: {Kuma shi (Annabi) ba mai rowan gaibi ba ne}.
 
 Da kuma fadarSa cikin Suratu Aali Imran aya ta 44:-
 {ذلك من انباء الغيب نوحيه اليك}.
 Ma'ana: {Wannan daga labarun gaibi ne muke yin wahayinsa zuwa gare ka (ya kai Annabi) }.
 Da wasu nassosi masu kama da wannan to sai a ce da shi:-
 
 Gaibin da ya zo cikin wadannan nassosi yana nufin wahayin da Allah Yake
 yi ne zuwa ga manzanninSa, idan kuwa haka lamarin yake to ba zai 
halatta ba a siffanta su manzannin da cewa su masana gaibi ba ne, saboda
 abu biyu:-
 
 Na farko dai: Ba ya halatta a ce Alkur'ani zai karyata kansa da kansa, ko kuwa zai yi karo da junansa.
 Na biyu: Da zai halatta a siffanta Annabwan Allah da cewa su masana 
gaibi ne saboda wahayin da Allah Yake musu, wahayin da yake dauke da 
hukunce-hukunce, da kuma wasu abubuwa daban kamar irinsu labaru, to da 
hakan zai sa ya halatta a siffanta dukkan mutumin da manzannin za su 
isar masa da wannan aike da aka yi musu da cewa shi ma masanin gaibi ne!
 Saboda haka mu din nan da muke karanta Alkur'ani mai girma, da kuma 
Hadithai masu daraja muke sanin hukunce-hukunce da labarun gaskiya da 
suke cikinsu, ke nan zai halatta a siffanta mu da cewa: Mu masan gaibi 
ne!! Ina jin kuwa babu wani musulmi da zai yi jaraa'ar fadin haka.
 
 Misalin abin: Kamar shugaban kasa ne ya fidda wata doka sannan ya kira 
jami'in yada labarai a fadarsa ya ce da shi: Jeka ka karanta wa 
talkawana wannan dokar. Sannan shi jami'in yada labaran ya je karanta wa
 jama'ar kasa dokar kamar yadda shugaban kasa ya umurce shi.
 Kun ga 
ai babu wani mai hankali da zai kira wannan dokar da cewa doka ce ta 
jami'in yada labarai, a'a dukkan masu hankali suna sane da cewa dokace 
ta shugaban kasa, watau shugaban kasa shi ne mai dokar, koda kuwa shi 
jami'in yada labaru shi ya isar da ita zuwa ga sauran talakawa.
 
 Tun da aka fara duniyan nan har zuwa yanzu mu halittu: --Mala'ikunmu da
 Annabawanmu- ko wannenmu yana iya sanin wasu abubuwa sannan kuma yana 
iya jahiltan wasu abubuwan, wannan sifa ce tabbatacciya gare mu, duk 
kuwa mai irin wannan sifa haramun ne wani ya siffanta shi da cewa shi 
din nan masanin gaibi mutlaqii ne.
 
 Allah Ya taimake mu Ya tabbatar da dugaduginmu a kan sunnar Annabi mai tsira da amincin Allah. Ameen.
DASUNAN ALLAH MAIRAHAMA MAIJINKAI.
 Tsira da amincin Allah sutabbata ga annabinmu maidaraja.
 Bayan haka:
 Duk hukuncin dayake da nassi na Al’qur’ani ko hadisi sahihi, wanda 
anriga anbayyanashi da nassi, tofa anan kowane irin qiyasi ko tawili 
basa shiga anan,domin anriga anyi nassi akai.don haka munbayyana muku 
ayoyin al’qur’ani da hadisan ma’aiki tsira da amincin Allah sutabbata 
agareshi,akan cewa acikin addinin musulunci ilimi shine sama da komai, 
samada kowa,malamine ke jagorancin addini , kamar yadda yazo cikin 
Alqur’ani da hadisi, kuma wannan shine hukuncin da Allah yayi da 
manzonsa,kuma haka magabata na kwarai suka fahimta ,babu dama asanya 
ra’ayi anan, bazaka iya ta’awilin wani abu awajanba,saidai kayi dayan 
abu biyu, na 1.kodai kakaryata ayoyin da hadisan da kowa yafahimcesu 
ayadda suke kazama kafiri. 2.kokuma kokagaskata ayoyin da hadisan da 
kowa yafahimcesu ayadda suke ,domin katabbata musulmi. domin Allah 
yariga yabayyana kuma Annabi(saw) ma yabayyana.kuma nan bawurin kiyasi 
bane ko ijitihadi wurinbine kawai na da’a . kamar yadda Allah yabayyana 
dabi’ar muminai game da hukunce hukuncen Allah (swa) ( Bashi yiwa ga 
wani mumini namiji ko wata mumina ta mace ace Allah da manzansa yayi 
nassi akan wani hukunci suwatsarda hukuncin Allah da manzansa subi wani 
zabi nason zuciyarsu , alhali kuwa ga nassi ) suratul ahzab ayata 36 
 HUKUNCIN DINKULEWA WURI GUDA GAMUMINAI
 Dunkulewa wuri guda wajibine, wato farillane, bawai sai mutum yaga 
damaba ,domin Allah (swa) yayi nassi akan dunkulewa,a’inda yake cewa : 
(kudunkule wuri guda ga igiyar Allah kada kurarrabu ) Ali imrana ayata 
103 zuwa ayata 105 inda Allah kecewa ( kada kuzamo kamar wadanda suka 
rarraba  suka sassabawa juna akan karya (wato kafirai ) tokaga anan 
dunkulewa wuri guda ga musulmi masu imani da Alkitabu wassunnah dolene  
basu da wani  zabi , kuma anan zamu iya ganewa dukkan wanda baidauki 
wannan dunkulewa wajibineba kuma yayi watsi da wannnan nassi ya gitta 
wani sharadi nasa nakashin kansa , yace sai anbiya masa wata bukata tasa
 , kosai anbashi shugabanci na mutane gaba daya , abisa jahilcinsa 
inba’abashiba to yafasa dunkulewar, to wannan gaskiya munafikine babu 
wani addini gareshi shida duk wanda yagoyi bayansa akan haka , 
ballantana acesu ahlussunnane .don haka ina kira da babbar murya zuwa ga
 wadanda suka fahimci addini, sudaina wahalarda kansu wajen tunani 
gameda wanda badan izala ba, wanda bai fahimci komaiba yadda suka 
fahimta , wanda suna kawai na izala yake amfani dashi, domin biyan wata 
bukata tasa, saboda izala tayi darajarda basuyi tsammaniba, alhali kuwa 
ku fahimtane yakawoku dagaske , baikamata kubata lokacinku kan wanda bai
 fahimci komaiba sai neman girma kawai, yana tsammanin abin abanza kawai
 yake ba sai anyi aikiba , don haka Ahlussunnah na kwarai sun yarda 
dahadin kannan, sunyi imani da Alqur’ani da hadisi , don haka sukazo 
muka hade, gasunan munata mu’amala tare dasu, tundaga kan sheikh yusuf 
sambo Rigacukum da almajiransa da sheikh Rabi’u Daura da almajiransa , 
da,da,da,da,da. Duk Sun amince da hukuncin al’qur’ani da hadisi kamar 
yadda Allah yayi nasssi akan dunkulewa , batare da gitta wani sharadiba,
 amma kaga wadanda basuyi imaniba sunyi watsi da wannan nassin , tunda 
ba’abiya musu bukatarsuba dasukazo nema bisa sharadinda suka gitta na 
kashin kansu, wanda ba Alqur’aniba kuma ba hadisiba, ya ‘yan uwa musulmi
 gaba daya  kusani zamowa dan izala yanada tsada , bakowa kesamun wannan
 darajaba sai wanda Allah yanufa,saboda haka Allah ma yahana muminai 
surinka damuwa kan sha’anin munafukai , don haka kudaina kulasu , saboda
 haka nan Allah ke cewa : ( To menene yasameku acikin munafukai, kunzama
 qungiya biyu , alhali kuwa Allah ne ya mayardasu baya ( wato ya 
dilmiyardasu) saboda abinda suka aikata (na munafunci) shin kuna nufin 
kushiryar da wanda Allah yabatarne ?! kuma wanda Allah yabatar to 
bazakasamu wata hanyar shiryarshiriyaba agareshi ) Al’imrana ayata 88 
Saboda haka muyita wa’azinmu kawai kuma muyi watsi da wadanda Allah ya 
dilmiyar dasu saboda munafuncinda suka aikata,domin duk wanda yaki 
karbar nassin Alqur’ani bayyananne yayi nisanda bazai fahimci wa’aziba 
ko anyi .saboda haka manzon Allah (saw) dukda irin bayanin daya iya mai 
gamsarwa, haryakoma ga ubangijinsa yabar munafukai basu gamsuba,to waye 
kuma yake da bayaninda zai gamsardasu, baku ganin Abdullahi bn ubayyu bn
 salul,saboda shugabancinnan da ba’abashiba, yazama munafiki kuma yana 
sallah kuma yakanje jahadi tare da Annabi (saw) amma saboda mulkin da 
ba’abashiba yadoje amunafurci harya mutu haka .
 wato asalin abin Dan
 salul shiza’a nada sarki kamin Annabi (saw) yazo madina ,kafin anadashi
 Annabi (saw) yazo madina. To kaga babu maganar wani shugaba amadina sai
 Annabi (saw) to saboda rashin samun shugabancinnan yacigaba  da 
munafunci har karshen rayuwarsa.ammashi yamutu gabanin manzom Allah 
(saw) yamutu. saidai Dan salul yabar masu rufa masa baya masu yawa, 
wadanda har manzon Allah (saw) yakoma ga ubangijinsu basu gamsuba . 
Allah yatsaremu daga sharrin munafukai.
 Wato babban abinda nake 
kokarin ganarda ‘yan uwana ahlussunnah anan shine, mufahinci cewa iya 
ahlussunnafa sunzo mun hade, amma wadanda suka rage suna jayayyannan 
basu fahimci sunnah bafa , sabooda haka ‘yan gargajiyane dasunan 
izala,saboda haka kowa yasan suna bashine aikiba, baku ganin sunabin 
kowane mutum sallah kuma suci yankan kowa, kuma kowanne irin shirme zaka
 samesu aciki, to masu irin wannan dabi’ar kake cewa ‘yan izalanesu ?
 Wassalamu alaikum. Sai haduwa nagaba insha Allahu
Saturday, 20 July 2013
And upon Allâh is the responsibility to explain the Straight Path (i.e. Islâmic Monotheism for mankind i.e. to show them legal and illegal, good and evil things, etc. so, whosoeveraccepts the guidance, it will be for his own benefit and whosoever goes astray, it will be for his own destruction), but there are ways that turn aside (such as Paganism,Judaism, Christianity, etc.). And had He willed, He would have guided you all (mankind). (An-Nahl 16:9)
Subscribe to:
Comments (Atom)




dsc_0006_004.jpg)